Yan ta'adda
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya numa takaicinsa kan ayyukan 'yan ta'adda. Ya ce yanzu sun fi sojojin da ke fagen daga kayan aiki.
Gwamnan Borno, Farfesa Babagana Umaru Zulum ya bayyana cewa akwai ƴan siyasa, sojoji da fararen hula da ke haɗa kai da Boko Haram wajen tayar da zaune tsaye.
A wannan labarin, za ku ji yan sandan Kano sun ceto wata mata da aka sace a Minjibir, sun harbe wasu masu garkuwa, sun kama wasu a dajin Garki, a jihar Jigawa.
A wannan labarin, za ku ji cewa wasu matasa sun kashe Alaramma Jabir Lawan a Kano yayin haramtacciyar kilisa, yan sanda sun ce an kama wasu da ake zargi.
Bayan sace basarake a makon da ya gabata, Iyalin Sarkin da ke jihar Kogi sun nemi taimako domin tara N50m kudin fansa da masu garkuwa da shi ke bukata.
‘Yan bindiga da ake zargin Lakurawa ne sun kai hari a coci a kauyen Zagani, Kebbi, inda suka sace mata da dama. Gwamnati ta tabbatar da sace mutum 10.
Akalla manoma da masunta 90 ne suka mutu a hare-haren Boko Haram da ISWAP a Borno cikin watanni 5; Amnesty ta bukaci gwamnati ta dauki matakin gaggawa.
Sojojin Najeriya sun hallaka babban abokin Bello Turji mai suna Shaudo Alku a jihar Sokoto. An kashe dan ta'addan tare da tarin mayaka suna shirin tattaunawa.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya nuna damuwa kan matsalar rashin tsaro. Zulum ya ayyana ranar Litinin don yin azumi a fadin jihar.
Yan ta'adda
Samu kari