Yan ta'adda
Wasu majiyoyi sun tabbatar da cewa rundunar dojoji sun yi kwanton bauna inda suka hallaka Ibrahim Kaboni da wasu ‘yan bindiga takwas a garin Tsafe da ke Zamfara.
Wasu mutane dauke da manyan makamai sun kutsa kasuwar garin Faruruwa da ke karamar hukumar Shanono, inda suka hallaka wasu, tare da garkuwa da mutane.
Wasu mahara, akalla su uku dauke da mugayen makamai sun far wa gidajen iyayen Sanata Natasha Akpoti Uduaghan da ke jihar Kogi, inda suka yi fashe-fashe
Barista Audu Bulama Bukarti ya ce barin Boko Haram na mu'amala da mutane a TikTok ba karamar barazana ba ce. Ya ce ya kamata a rika rufe musu asusu.
Mayakan kungiyar ta'addanci ta Boko Haram sun kai hare-hare a jihar Adamawa. 'Yan ta'addan sun hallaka mutane tare da tayar da bama-bamai a wasu kauyuka biyu.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar ys bayyana kafafen sada zumunta a matsayin kungiyoyin 'yan ta'adda. Ya bukaci a magance su.
Ana zargin wasu yan ta'addan ISWAP sun ta da bam a gadar Mandafuma da ke kan hanyar Biu-Damboa da misalin karfe 2:20 na safiyar Talata 15 ga watan Afrilun 2025.
Fargaba ta karade al'ummar Otobi da ke a Benue bayan harin ba-zata da ‘yan bindiga suka kai, wanda ya tilasta jama’a tserewa daga gidajensu. An ji ta bakin ciyaman.
Dakarun sojojin Najeriya sun yi nasarar kashe kasurgumin dan bindiga Kachalla Bello Kaura a kauyen Goburawar Dawan Jiya da ke karamar hukumar Anka s Zamfara.
Yan ta'adda
Samu kari