Yan ta'adda
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hari gidan Sarkin Fulanin jihar Neja. 'Yan sandan jihar sun kwato wasu mutane da aka sace suna kan tafiya a kan hanya.
Ana zargin yan ta'addan Lakurawa sun hallaka wata mata mai suna Mai-Kudi Danginjo da aka ce ta kai shakaru 45 a jihar Sokoto kan zargin maita da ake yi mata.
Gwamnatin tarayya ta karyata ikirarin kisan kiyashi a Najeriya, ta ce ’yan ta’adda suna kai hari ga Musulmi da Kiristoci ba tare da bambancin addini ba.
A labarin nan, za a ji cewa mazauna wasu garuruwa a jihar Sakkwato sun bayyana yadda kullum su ke barin gidajensu domin neman wurin kwana a cikin gari.
A labarin nan, za a ji cewa fitaccen lauya mai kare hakkin dan adam, Barista Bulama Bukarti ya shaidawa Legit yadda sulhu da yan ta'adda ya nuna gazawar gwamnati.
Gwamnatocin kasashen Niger, Mali da Burkina Faso sun fara bincike kan yan bindiga da wasu 'yan siyasa a Najeriya bayan kama dillalan makamai a kasar Nijar.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai hari jihar Kwara inda suka kashe wani malamin Musulunci da wata mace mai juna biyu. Sun jikkata mutane da dama.
A labarin nan, za a ji yadda shugaban sojin kasar Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya bayyana sababbin zarge-zarge a kan kasar Faransa da kawayenta.
'Yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari Filato sun sace dan majalisa mai wakiltar Pankshin, Hon Laven Denty. Har yanzu ba a samu bayanin 'yan sanda ba.
Yan ta'adda
Samu kari