Mafi karancin albashi
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya amince da sabon mafi karancin albashi ga ma'aikatan jihar. Gwamnan ya amince zai biya ma'aikata albashin N80,000.
Gwamna Babagana Umaru Zulum na jihar Borno ya aiwatar da dokara sabon mafi ƙarancin albashi, ma'aikata sun fara ganin karin kudi a albashinsu na wata.
Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri na jihar Adamawa ya ƙaryata labarin kakaba harajin N40,000 ga ma'aikatan jihar da ake yaɗawa bayan fara biyan mafi ƙarancin albashi.
Yayin da ake shirye-shiryen zabe a jihar Ondo, Gwamna Aiyedatiwa kuma ɗaɓ takarar APC ya ce zai fara biyan sabon mafi karancin albashi na N73,000 a Nuwamba.
Kungiyar yan kwadago ta TUC ta musanta raɗe-raɗin da ake cewa gwamnatin Benuwai za ta biya N40,000 a matsayin sabon mafi ƙarancin albashin ma'aikata.
Wani bincike ya bankaɗo matsala a biyan albashin ma'aikatan kasar nan, inda ake fargabar samun jinkirin biyan kuɗin a watanni uku na Oktoba, Nuwamba da Disamba.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani ya amince da sabon mafi karancin albashi ga ma'aikata. Gwamnan ya amince zai biya N72,000 daga watan Nuwamba.
Sanata Adams Oshiomhole ya bukaci a kara mafi ƙarancin albashi zuwa sama da N70,000. Sanatan ya ce ana kara talaucewa a Najeriya duk da karin albashi da aka yi
Abba Kabir Yusuf ya ayyana N71,000 a matsayin mafi ƙarancin albashi a Kano. A karshen watan Nuwamba za a fara biyan ma'aikata mafi ƙarancin albashi a jihar Kano
Mafi karancin albashi
Samu kari