
FAAN







Wata fasinja jirgin sama, wacce aka fi sa ni da Mama Tobi ta yanke jiki ta mutu a ranar Laraba, 20 ga watan Afirilu a filin jirgin saman Nnamdi Azikiwe a Abuja.

Hukumar kula da filayen jiragen sama ta Najeriya FAAN, ta nemi afuwar fasinjoji sakamakon daukewar wutar lantarki a filin jirgin Murtala Muhammed da ke Lagas.

Hukumar kula da yaɗuwar cututtuka NCDC ta bayyana cewa zata kama duk wani matafiyi data samu ɗauke da gwajin cutar korona na bogi kuma zai fuskanci hukunci.

Filayen jiragen saman Najeriya sun kasance mafiya muni a duniya a siffancen wata hukuma. Ba a kula d ka'diojin kiyaye lafiya a mafi yawan filayen jiragen kasar.

Wani kamfanin jirgin sama na Najeriya ya samu lasisin fara aiki. Kamfanin ya bayyana shirinsa da kuma ma'aikata da zai yi aiki dasu don cimma burinsa na aiki.

Gwamnatin tarayya ta daga ranar fara tashi da saukar jiragen kasashen ketare a kasar zuwa watan Oktoba sabanin watan Agusta da ya sanar a baya saboda korona.

Gwamna Ahmadu Fintiri na jihar Adamawa ya karyata zargin take dokar dakile yaduwar korona da hukumar kula da tashoshin jiragen sama ta kasa (FAAN) ta yi masa.

Haka zalika, Yari ya bayyana cewar ya zama wajibi hukumar kula da tashoshin jiragen sama ta kasa FAAN, ta janye maganganun da tayi a shafinta na Twitter kan cew

Gwamnatin tarayyar Najeriya ta yi na’am da bude manyan filayen jiragen sama biyar don dawo da zirga-zirgar jirage a cikin kasar daga ranar 21 ga watan Yuni.
FAAN
Samu kari