FAAN
Hukumar kula da filayen jiragen sama na Najeriya (FAAN) ta yi fatali da batun cewa shugabanta, Kabir Yusuf Muhammad, ya fitar da kuɗi domin siyo motar N200m.
Ikeja, Legas - Hukumar jiragen saman Najeriya (FAAN) ta yi watsi da rahotannin cewa wani jirgin sama ya yi hadari a Ikeja, babbar birnin jihar Legas ranar Talat
A kalla fasinjoji 50 ne aka ceto bayan wuta ta kama da tayoyin jirgin saman kamfanin Dana Airlines Limited a Fatakwal a ranar Litinin, 2 ga watana Mayun 2022.
Wata fasinja jirgin sama, wacce aka fi sa ni da Mama Tobi ta yanke jiki ta mutu a ranar Laraba, 20 ga watan Afirilu a filin jirgin saman Nnamdi Azikiwe a Abuja.
Hukumar kula da filayen jiragen sama ta Najeriya FAAN, ta nemi afuwar fasinjoji sakamakon daukewar wutar lantarki a filin jirgin Murtala Muhammed da ke Lagas.
Hukumar kula da yaɗuwar cututtuka NCDC ta bayyana cewa zata kama duk wani matafiyi data samu ɗauke da gwajin cutar korona na bogi kuma zai fuskanci hukunci.
Filayen jiragen saman Najeriya sun kasance mafiya muni a duniya a siffancen wata hukuma. Ba a kula d ka'diojin kiyaye lafiya a mafi yawan filayen jiragen kasar.
Wani kamfanin jirgin sama na Najeriya ya samu lasisin fara aiki. Kamfanin ya bayyana shirinsa da kuma ma'aikata da zai yi aiki dasu don cimma burinsa na aiki.
Gwamnatin tarayya ta daga ranar fara tashi da saukar jiragen kasashen ketare a kasar zuwa watan Oktoba sabanin watan Agusta da ya sanar a baya saboda korona.
FAAN
Samu kari