![FAAN: Ministan Tinubu ya bayyana alfanun da za a samu kan mayar da ofishin Legas, ya fadi dalili](https://cdn.legit.ng/images/560x315/eaca405037e93e66.jpeg?v=1)
FAAN
![FAAN: Ministan Tinubu ya bayyana alfanun da za a samu kan mayar da ofishin Legas, ya fadi dalili](https://cdn.legit.ng/images/560x315/eaca405037e93e66.jpeg?v=1)
![Duk da suka daga 'yan Arewa ministan Tinubu ya dage kan mayar da FAAN zuwa Legas, ya fadi dalili](https://cdn.legit.ng/images/560x315/9f05928ef8e751fc.jpeg?v=1)
![Duk da 'yarsa na aiki a CBN, sanatan APC ya caccaki mayar da FAAN, CBN zuwa Legas](https://cdn.legit.ng/images/360x203/329defacf3d6bb9e.jpeg?v=1)
![FAAN, CBN: Yadda muka yi da Sanata Ndume da ya kira ni a waya da dare - Okupe](https://cdn.legit.ng/images/360x203/1c2a9b10e215d910.jpeg?v=1)
!["Ba zai illata arewa ba": Jigon PDP ya magantu kan mayar da manyan ofisoshi Legas](https://cdn.legit.ng/images/360x203/df0d3a4eafaf0ecb.jpeg?v=1)
![Tinubu zai mayar da Legas babban birnin Najeriya? Fadar shugaban kasa ta fayyace gaskiya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/eaca405037e93e66.jpeg?v=1)
![Dalilai 7 da yasa Gwamnatin Tarayya ta mayar da wasu sassan Hukumar FAAN Abuja](https://cdn.legit.ng/images/190x107/1cdbcab58079f71a.jpeg?v=1)
A ranar Alhamis gwamnati ta ce ta dage ofishin hukumar filayen jiragen sama ta kasa (FAAN) daga Abuja zuwa Legas. Legit ta zakulo dalilai 7 na daukar wannan matakin.
![Cikakkun Jerin manyan jami'an gwamnati 9 da Tinubu ya tsige cikin sa'o'i 24](https://cdn.legit.ng/images/190x107/6f379fbbc8dc1749.jpeg?v=1)
Shugaban kasa Bola Tinubu ya tsige akalla manyan jami’an gwamnati tara a cikin sa’o’i 24. Yawancinsu gwamnatin Shugaban kasa Muhammadu Buhari ce ta nada su.
![Tinubu ya kori manyan shugabannin hukumomi 4, ya maye gurbinsu nan take](https://cdn.legit.ng/images/190x107/8b0afd85848b2375.jpeg?v=1)
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya sallami Kabir Mohammed da Tayyib Odunowo a matsayin shugabannin FAAN da NAMA tare da maye gurbinsu da wasu nan take.
![Kasa da awa 24 bayan Tinubu ya kori shugabannin hukumomi, ya sake korar daraktocin da Buhari ya nada](https://cdn.legit.ng/images/190x107/3db0e92ff05e6416.jpeg?v=1)
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya sallami dukkan daraktocin ma'aikatar harkokin jiragen sama kwana daya bayan korar shugaban hukumomin FAAN da NAMA a jiya Laraba.
![Shugaban Hukumar FAAN Ya Kashe N200m Domin Siyo Motar Ofis? Gaskiya Ta Fito Fili](https://cdn.legit.ng/images/190x107/c23c70bb8988de57.jpeg?v=1)
Hukumar kula da filayen jiragen sama na Najeriya (FAAN) ta yi fatali da batun cewa shugabanta, Kabir Yusuf Muhammad, ya fitar da kuɗi domin siyo motar N200m.
![Jirgin da aka gani a titin Legas ba hadari yayi ba, sayarwa wani akayi yake kokarin kaishi gida: FAAN](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e3f347c85d9273e0.jpeg?v=1)
Ikeja, Legas - Hukumar jiragen saman Najeriya (FAAN) ta yi watsi da rahotannin cewa wani jirgin sama ya yi hadari a Ikeja, babbar birnin jihar Legas ranar Talat
![Fasinjoji 50 sun sha da kyar bayan tayar jirgin sama ta kama da wuta a Fatakwal](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d68509c61c210a28.jpeg?v=1)
A kalla fasinjoji 50 ne aka ceto bayan wuta ta kama da tayoyin jirgin saman kamfanin Dana Airlines Limited a Fatakwal a ranar Litinin, 2 ga watana Mayun 2022.
![Bidiyon yadda fasinja ta yanke jiki ta fadi, tace ga garinku a filin jirgin sama dake Abuja](https://cdn.legit.ng/images/190x107/0ef996759350bd5a.jpeg?v=1)
Wata fasinja jirgin sama, wacce aka fi sa ni da Mama Tobi ta yanke jiki ta mutu a ranar Laraba, 20 ga watan Afirilu a filin jirgin saman Nnamdi Azikiwe a Abuja.
![Rashin wutar lantarki ya hana jiragen sama tashi a filin jirgin sama na Lagas](https://cdn.legit.ng/images/190x107/99c84fe056786d30.jpeg?v=1)
Hukumar kula da filayen jiragen sama ta Najeriya FAAN, ta nemi afuwar fasinjoji sakamakon daukewar wutar lantarki a filin jirgin Murtala Muhammed da ke Lagas.
FAAN
Samu kari