
FAAN







Wani kamfanin jirgin sama na Najeriya ya samu lasisin fara aiki. Kamfanin ya bayyana shirinsa da kuma ma'aikata da zai yi aiki dasu don cimma burinsa na aiki.

Gwamnatin tarayya ta daga ranar fara tashi da saukar jiragen kasashen ketare a kasar zuwa watan Oktoba sabanin watan Agusta da ya sanar a baya saboda korona.

Gwamna Ahmadu Fintiri na jihar Adamawa ya karyata zargin take dokar dakile yaduwar korona da hukumar kula da tashoshin jiragen sama ta kasa (FAAN) ta yi masa.

Haka zalika, Yari ya bayyana cewar ya zama wajibi hukumar kula da tashoshin jiragen sama ta kasa FAAN, ta janye maganganun da tayi a shafinta na Twitter kan cew

Gwamnatin tarayyar Najeriya ta yi na’am da bude manyan filayen jiragen sama biyar don dawo da zirga-zirgar jirage a cikin kasar daga ranar 21 ga watan Yuni.

Rashin zirga zirgan jiragen sama yasa aka samu nakasu a kudaden shigar hukumar, don haka a ranar 19 ga watan Mayu ta sanar da ma’aikatanta halin da ake ciki.
FAAN
Samu kari