FAAN
Gwamnatin shugaba Bola Tinubu ta ba Abdullahi Ganduje mukami a hukumar FAAN. Ganduje zai rike mukamin ne bayan a jiye shugabancin jam'iyyar APC na kasa.
Hukumar FAAN ta fara rusa gine-gine a rukunin gidajen ma'aikatan filin jirgin sama da da ke Kano, mazauna wurin sun yi watsi da lamarin, sun nufi kotu.
Gwamnatin Neja za ta fara fitar da kayan abinci daga Arewacin Najeriya zuwa kasashen ketare. Hukumar FAAN ta ce za ta yi hadin gwiwa da jihar kan lamarin.
Shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya fara aiki a sabon mukamin da gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta nada shi a hukumar FAAN, ya fadi abin da aka tanada.
Mai magana da yawun shugaban APC, Oliver Okpala ya bayyana cewa ƴan Najeriya za su gane dabarar Bola Tinubu ta naɗim Ganduje a FAAN nam ba da daɗewa ba.
An fara rade radin sauke Abdullahi Umar Ganduje daga shugabancin APC bayan Bola Tinubu ya ba shi mukami a FAAN. APC ta yi magana kan shugabancin Ganduje.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya nada shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje da tsohon mataimakinsa, Nasiru Yusuf Gawuna sababbin mukamai.
Gwamnatin tarayya ta ce matatar Dangote kadai aka amince ta rika samar da man jiragen sama ga kamfanonin jiragen saman kasar nan. Festus Keyamo ya yi bayani.
A cikin bidiyon, an ji wata mata ta na ihu tare da rike daya daga cikin jami’an filin jirgin inda ta zarge shi da yunkurin cin zarafinta da kuma neman cin hanci.
FAAN
Samu kari