Hukumar Kwastam
Yayin ake ta kiraye-kirayen bude iyakoki ga Shugaba Tinubu a Najeriya, a karshe shugaban ya saurari koken jama'a ya umarci bude iyakokin Najeriya da Nijar.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya umarci hukumar hana fasa kwauri ta kasa watau Kwastam, da ta mayar da kayan abincin da ta kwace ga mutanen da ke da su.
Yayin da ake ta kiraye-kirayen bude iyakokin Najeriya da tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya rufe, a yanzu Shugaba Tinubu ya na tunanin sake bude iyakar.
Hukumar Kwastam ta yi nasarar cafke wata tirela makare da buhunan wake fiye da 400 da ke shirin fitar da shi zuwa kasashen ketare ba bisa ka'ida ba.
Hukumar Kwastam a Najeriya ta sanar da cewa za ta sake raba kayan abinci musamman shinkafa a karo na biyu bayan rabon na farko a jihar Legas a makon da ya wuce.
Kwastam ta ce kusan N200m ake samu a kowace sa'a watau kusan N5bn kenan a wata daga tashar Apapa. Duk ranar Allah sai jami’an sun tatsi Naira Biliyan 4 a tashar.
Hukumar kwastam ta Najeriya (NSC) ta dakatar da siyar da kayayyakin abincin da ta ƙwace a farashi kai rahusa saboda abinda ya faru a jihar Legas makon jiya.
An samu turmutsitsi a wajen siyan kayan abinci da hukumar kwastam ke siyarwa talakawan Najeriya don rage radadi. Mutum bakwai sun rasa ransu a jihar Legas.
Hukumar kwastam ta ayyana cewa daga ranar 23 ga watan Fabrairu,m za a fara siyar da shinkafa da sauran kayan abinci ga talakawa a Legas da sauran sassa na kasar.
Hukumar Kwastam
Samu kari