Hukumar Kwastam
A Najeriya akwai tarihin rasa rayukan mutane sakamakon turmutsutsin da ke aukuwa a wuraren tarurruka. Lamarin dai ya fi faruwa a wurin rabon abinci.
Hukumar kwastam za ta sayar da man fetur da araha a jihar Adamawa. Hakan na zuwa ne bayan kama man fetur ana shirin fita da shi daga Najeriya ta barauniyar hanya.
Fisayo Soyombo wanda ‘dan jarida ne mai binciken kwa-kwaf ya ya fito da bidiyoyin da ya tonawa jami’ansu asiri, ya taso jami’an hukumar kwastam a gaba.
Yayin da yan kasa ke kuka da karancin fetur, jami’an hukumar kwastam sun damke masu safararsa zuwa kasar waje wanda ya kai lita 67,000 kuma kudin ya kai N84m.
Jami’an hukumar kwastam ta kasa sun yi nasarar raba Najeriya da fetur da ya kai N71,760,930 idan ya shiga kasuwa, an yi kamen ana shirin sa ta a mukamin.
Kwastam ta kama makamai da suka kai kusan darajar N10bn ana kokarin shigowa da su Najeriya a shekaru shida. Ana kokarin shigowa da su ga irinsu Bello Turji.
Yan kasuwar Abubakar Rimi da aka fi sani da kasuwar Sabon Gari a Kano sun yi korafi kan tilasta masu biyan makudan kudade da jami'an kwastam ke yi.
A wannan rahoton za ku ji cewa gwamnatin tarayya ta ayyana dokar ta baci a kan tashar ruwa ta Onne da ke jihar Ribas saboda shigo da makamai ba bisa ka'ida ba.
Jami'an hukumar kwatsam sun yi nasarar damke wata babbar motar DAF da aka ɓoye kunshi 1, 153 na hodar iblis da kudinsa ya kai aƙalla N57,668,448.
Hukumar Kwastam
Samu kari