
Femi Adesina







Mai ba wa shugaban kasa Muhammadu Buhari shawarwari na musamman, Femi Adesina ya zargi wasu gwamnoni da fake wa da Buhari wurin boye rashin kwazon su, The Punch

Mr Femi Adesina, kakakin shugaban kasar Najeriya Muhammadu Buhari ya ce shugaban kasa ba zai taba abota da masu satar kudaden gwamnati ba. A wata wallafa da ya

Mai magana da yawun, Femi Adesina, ya yi waiwaye kan yadda ubangidansa, Shugaba Muhammadu Buhari ya sha fama da masu hasashen gobe tun bayan da ya hau mulki.

Kamar yadda sashe na 59 (2) na dokar masana’antar mai ta 2021 ta bashi dama, Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya nada hukumar gudanarwar kamfanin mai na kasa.

Bayan shekaru shida da rabi kan karagar mulki, Shugaba Muhammadu Buhari ya nada mutum daya matsayin mai bashi shawara kan harkokin tattalin arzikin Najeriya.

Femi Adesina, mai magana da yawun shugaban kasa, ya ce yana sa ran za a ga bayan manyan 'yan ta'addan kasar nan kafin cikar wa'adin mulkin shugaban kasa Buhari.
Femi Adesina
Samu kari