Muhammadu Buhari
Dan takarar gwamnan APC a jihar Ondo, Olusola Oke ya sha alwashiin lashe zaben gwamnan jihar Ondo a bayan rashin nasara kamar Muhammadu Buhari a karo na uku.
Kungiyar Yarbawa ta Afenifere ta bukaci shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, da ya dauki matakai masu tsauri wadanda suka dace don kawo karshen 'yan ta'adda.
Yayin da 'yan bindiga ke ci gaba da kai hare-hare, Sheikh Ahmed Gumi ya shawarci Bola Tinubu kan sulhu sabanin kuskuren da aka yi a gwamnatin Muhammadu Buhari.
Fadar shugaban kasa Bola Tinubu ta bayyana cewa Godwin Emefiele ya cire biliyoyin daloli a asusun kasar ba tare da sanin tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ba.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya nesanta kansa daga kalaman wasu muƙarraban gwamnatinsa da ke zargin Muhammdu Buhari da jefa ƙasar nan cikin wahala.
Kwamitin majalisar datta zai binci yadda gwamnatin Buhari ta kashe naira tiriliyan 30 da ta karbo bashi daga hannun bankin CBN da kuma shirin Anchor Borrowers.
Hadimin Shugaba Tinubu a bangaren yada labarai, Ajuri Ngelale ya bayyana irin lalata Najeriya da tsohon gwamnan CBN, Godwin Emefiele ya yi a mukin Muhammadu Buhari.
Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya fito ya yabi salon mulkin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu tun bayan hawansa kan karagar mulkin Najeriya.
Yayin da ake ta kiraye-kirayen bude iyakokin Najeriya da tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya rufe, a yanzu Shugaba Tinubu ya na tunanin sake bude iyakar.
Muhammadu Buhari
Samu kari