Muhammadu Buhari
Shugaban Kiristocin yankin Arewa, John Hayab, ya ce Bola Ahmed Tinubu ya fi Buhari aiki, yana mai cewa Arewa na cin gajiyar ayyukan gwamnatin tarayya.
Jam'iyyar APC ta ce Bola Tinubu ya fi Obasanjo, Yar’Adua, Jonathan da Buhari aiki, yayin da Felix Morka ya kare manufofin tattalin arzikin gwamnatin.
Za a ji cewa Malam Bashir Ahmad ya kalubalanci batun samun kuria 16 a zaben 2022, yana mai cewa magudi aka yi, kuma zai bayyana gaskiya a lokacin da ya dace.
Hukumar RMAFC ta ce Najeriya ta kashe tiriliyan ₦1.16 kan tallafin fetur a 2021, yayin da Majalisar Dattawa ke binciken rahotannin harkokin mai da iskar gas.
Mijin tsohuwar Ministar Kuɗi, Kemi Adeosun, Anthony Adeosun, ya rasu yana da shekara 62 a duniya, kamar yadda iyalansa suka sanar a cikin wata sanarwa.
Masana sun ce zaben 2027 zai gwada karfin APC a Katsina bayan rasuwar Muhammadu Buhari, yayin da ake hasashen karin fafatawa tsakanin jam'iyyun siyasar jihar.
A labarin nan za a ji cewa tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya gano dalilan da su ka jawo ana samun asarar rayuka a kasar nan a mulkin Tinubu.
Tsohon jami’in DSS, Dennis Amachree, ya zargi gwamnatin marigayi Muhammadu Buhari da sakaci da rashin tsaro, cin hanci da biyan kuɗin fansa ga masu garkuwa.
Tsohon SGF, Babachir David Lawal ya ce Bola Tinubu ya taimaka wajen ɗaukar nauyin kamfen ɗin Buhari a 2015 bayan kamfen ɗin ya fuskanci matsalar kuɗi.
Muhammadu Buhari
Samu kari