Muhammadu Buhari
Tsohon jami'in DSS Dennis Amachree ya ce nadin Isa Pantami ya bayyana gibin tantance tsaro, yana zargin siyasa ta rinjayi shawarwarin hukumomin tsaro.
Ofishin Kasafin Kudi ya ce hukumar bogi ta PFIPC ta samo asali tun mulkin marigayi Muhammadu Buhari, tare da jaddada cewa ba a taba sakin ko sisi gare ta ba.
Daniel Bwala ya yi zargin cewa rikici tsakanin rundunar sojin kasa da ta sama a zamanin Muhammadu Buhari ya hana sojoji samun tallafin jiragen yaki a wasu hare-hare.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, ya yabawa Bola Tinubu kan jajircewarsa wajen daukar matakai masu tsauri domin sauya tattalin arzikin Najeriya.
Janar Yakubu Gowon ya ce marigayi Muhammadu Buhari ya mulki Najeriya cikin adalci, ba tare da fifita wani yanki ba, yana bai wa dukkan jihohi kulawa iri ɗaya.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya bayyana wasu abubuwan da suka faru a lokacin da marigayi Muhammadu Buhari zai rasu. Ya yi kuka sosai.
A labarin nan, za a ji cewa dan majalisar tarayya Hon Alhassan Ado Doguwa ya bayyana salon mulkin marigayi Muhammadu Buhari da yan Najeriya suka rasa a yanzu.
An gudanar da taron tunawa da tsohon shugaban kasar Najeriya Muhammadu Buhari shekara daya bayan rasuwarsa. An kafa gidauniyar tunawa da shi a taron Abuja.
A labarin nan, za a ji yadda marigayi Muhammadu Buhari ya rika ba wa malamai dama su rika fada masa gaskiya a musamman game da sauke nauyin jama'a.
Muhammadu Buhari
Samu kari