Muhammadu Buhari
A yau Najeriya na fama da miliyoyin yaran da ba su zuwa makaranta saboda haka Birgediya Janar Lawal Ja’afar Isa mai ritaya ya zama shugaban hukumar almajirai.
Mawakin siyasar nan Dauda Adamu Kahutu Rarara ya fito ya sake dora alhakin halin kuncin da ake ciki a kasar nan a kan tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya maye gurbin wani babban nadi da tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi. Ya nada sabon shugaban hukumar NIMASA.
Dan takarar gwamnan APC a jihar Ondo, Olusola Oke ya sha alwashiin lashe zaben gwamnan jihar Ondo a bayan rashin nasara kamar Muhammadu Buhari a karo na uku.
Kungiyar Yarbawa ta Afenifere ta bukaci shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, da ya dauki matakai masu tsauri wadanda suka dace don kawo karshen 'yan ta'adda.
Yayin da 'yan bindiga ke ci gaba da kai hare-hare, Sheikh Ahmed Gumi ya shawarci Bola Tinubu kan sulhu sabanin kuskuren da aka yi a gwamnatin Muhammadu Buhari.
Fadar shugaban kasa Bola Tinubu ta bayyana cewa Godwin Emefiele ya cire biliyoyin daloli a asusun kasar ba tare da sanin tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ba.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya nesanta kansa daga kalaman wasu muƙarraban gwamnatinsa da ke zargin Muhammdu Buhari da jefa ƙasar nan cikin wahala.
Kwamitin majalisar datta zai binci yadda gwamnatin Buhari ta kashe naira tiriliyan 30 da ta karbo bashi daga hannun bankin CBN da kuma shirin Anchor Borrowers.
Muhammadu Buhari
Samu kari