Muhammadu Buhari
Shugaba Muhammadu Buhari ya yi murna bayan APC ta lashe zaben gwamna a jihar Edo. Buhari ya bukaci yan takaran PDP da APC su hada kai domin cigaba a Edo.
Muhammadu Buhari bai samu zuwa ba, ya aika Isa Ali Pantami ya yi wa Maiduguri jajen ambaliyar ruwa, ya aiko da kyautar kudi amma ba a ji gudumuwar nawa ya ba da.
Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi jaje kan mutuwar yan Maulidi 40 a Kaduna. Buhari ya yi fatan samun sauki ga wadanda suka ji raunuka suna asibiti.
Kungiyar yan Arewa ta yi kira ga shugaba Bola Ahmed Tinubu kan kaucewa bin hanyar Muhammadu Buhari. Kungiyar ta ce Buhari ne ya jefa Tinubu a matsala.
Kungiyar da ke rajin kafa kasar Biafra, IPOB ta ja kunnen tsohon hadimin Muhammadu Buhari kan hada Nnamdi Kanu da rikakken dan ta'adda, Bello Turji.
Tsohon mai magana da yawun Goodluck Jonathan, Dakta Reuben Abati ya ce yanzu haka tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari na can yana yiwa Najeriya dariya.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta yi martani kan kalaman da tsohon mataimakin shugabanta na kasa, Salihu Lukman, ya yi. Ta ce shi ma ya gaza.
Kungiyar kwadago ta NLC ta yi magana kan tsare-tsaren mulkin Shugaba Bola Tinubu inda ta fadi gwamnatoci biyu da suka dara na shugaban kan tattalin arziki
Jerin ministocin Shugaba Muhammadu Buhari da ICPC/EFCC ta taso a gaba bayan barin gwamnati. A ciki akwai Chris Ngige da ya yi kusan shekaru takwas yana minista.
Muhammadu Buhari
Samu kari