An sake taso da batun mutumin da zai yi wa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu mataimaki a zaben shekarar 2027. Wasu na ganin cewa ba za a tafi da Shettima ba.
An sake taso da batun mutumin da zai yi wa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu mataimaki a zaben shekarar 2027. Wasu na ganin cewa ba za a tafi da Shettima ba.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Namadi Sambo ya musa cewa ya sauya sheka daga PDP zuwa APC. Namadi Sambo ya ce yana cikin jam'iyyar PDP har yanzu.
Yayin da rigimar siyasa da kunno kai kan takarar Bola Tinubu da Kashim Shettima, Sheikh Muhammad Sani Yahaya Jingir ya yi magana kan zaben Muslim/Muslim a 2027.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya bayyana cewa babu dan Najeriya da zai jefa wa Tinubu kuri'a a zaben 2027.
Jam'iyyar APC ta yi gargadi mai cike da barazana ga 'ya'yanta da ta ke zargi da yi wa PDP aiki da yabon gwamna Seyi Makinde aiki. APC ta ce za ta hukunta su.
Ministan yaɗa labarai da wayar da kan jama'a, Mohammed Idris ya bayyana cewa shugaban ƙasa, Bola Tinubu ya koma Legas ne bayan ya kammala wa'adi na biyu.
Tsohon dogarin Abacha, Hamza Al-Mustapha, zai tsaya takarar shugaban kasa a 2027 a karkashin jam'iyyar SDP. Ya bayyana aniyar sa ta dawo da martabar Najeriya.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa tsohon mataimakin shugaban kasa, Namadi Sambo ya watsar da jam'iyyar PDP zuwa APC mai mulki a jihar Kaduna.
Shugaban jam'iyyar SDP a jihar Ebonyi, Dr Kingsley Agbor ya bayyana dalilan da za su saka APC faduwa a zaben 2027 kamar yadda Goodluck Jonathan ya fadi.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar PDP ta gamu da cikas a kan babban taron kwamitin zartaswa na kasa saboda INEC ta yi zargin cewa an karya doka.
Siyasa
Samu kari