Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a zabenshekarar 2027 da ake tunkara a karkashin jam’iyyar APM.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a zabenshekarar 2027 da ake tunkara a karkashin jam’iyyar APM.
Tsohon minista a Najeriya, Femi Fani-Kayode ya nuna goyon baya ga Sheikh Isa Ali Pantami yayin da ake shirin zaben fitar da gwani na jam'iyyar APC a Gombe.
Yayin da lokaci ya kara gabatowa, an rabawa Tinubu hankali a kan Abokin takara. Kungiyar CNYY da APC Media and Mobilisation for BAT’23 sun bada shawararsu.
Jam’iyyar PDP a Gombe ta sha yabo kan zaben tsohon Manajan Darakta kuma Shugaban Bankin Sun Trust, Jibrin Muhammad Barde, a matsayin dan takarar Gwamna a 2023.
Sanata Ahmad Ibrahim Lawan ya yi Allah-wadai da harin da aka kai a gidan maza da ke Kuje. Shugaban majalisar ya ce akwai hadin-bakin wasu da ke aiki a kurkukun.
Bisa dukkan alamu Yusuf Datti Baba Ahmed ne zai zama ‘Dan takaran Mataimakin Shugaban kasa a jam'iyyar LP. A saurari sanarwar da za a fitar nan da an jima.
A zabe mai zuwa, tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo bai tare da Atiku Abubakar, Bola Tinubu da Rabiu Kwankwaso. Mahadi Shehu yace ya bi bayan Peter Obi ne.
Har yanzun dai rikicin jam'iyya PDP ƙara tsananta yake yayin da babbar Kotun tarayya ta soke cancantar ɗan takarar gwamnan jihar Delta, ta umarci a ba na biyu.
Wata kungiya dake taya tsohon mataimakin shugabankasa Alhaji Atiku Abubakar yakin neman zaben a jam’iyyar PDP, a zaben mai zuwa, ta nesanta kanta da rikicin
Dan majalisar wakilai mai wakiltar mazabar Ogo-Oluwa/Surulere a majalisar dokokin jihar Oyo, Honarabul Simeon Oyeleke ya fice daga jam’iyyar APC zuwa PDP...
Za a ji IPOB ta gargadi Rabiu Musa Kwankwaso kan batun Peter Obi. IPOB ta fadawa Kwankwaso cewa babu ruwanta da batun mulki, burinta kafa kasar Biyafara kawai.
Siyasa
Samu kari