Fadar White House ta bayyana cewa Shugaba Donald Trump da takwaransa na China, Xi Jinping, sun amince cewa dole ne a bude mashigar ruwa ta Hormuz.
Fadar White House ta bayyana cewa Shugaba Donald Trump da takwaransa na China, Xi Jinping, sun amince cewa dole ne a bude mashigar ruwa ta Hormuz.
Tsohon minista a Najeriya, Femi Fani-Kayode ya nuna goyon baya ga Sheikh Isa Ali Pantami yayin da ake shirin zaben fitar da gwani na jam'iyyar APC a Gombe.
Tsgunne ba ta kare ba a jam'iyyar APC mai mulki, uwar jam'iyya ta ƙasa ta tsoma baki kan rikicin cikin gida Kebbi da ke barazanar ɗibar mambobinta zuwa PDP.
Matuka Keke Napep sun fadawa Bola Tinubu a takarda cewa babu wanda ya kamata ya dauka irin Buba Marwa, an nemi ayi na’am da takarar Tinubu-Marwa a zaben 2023.
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, ya bayyana cewa maimakon a samu kwararru, yan tasha ne ke jan ragamar al'amurra a Najeriya.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour Party, Peter Obi ya bayyana cewa ya fi son matashi mai jini a jika ya zamo abokin takararsa a zaben 2023 mai zuwa.
Babu maganar hadewar Rabiu Kwankwaso da Peter Obi a 2023. Doyin Okupe ya tabbatar da cewa hadewar LP-NNPP ta wargaje tun kwanaki saboda wasu manyan dalilai.
Matasan Igbo karkashin kungiyar Ohanaeze Ndigbo Youth Council Worldwide, OYC, ta gargadi dan takarar shugaban kasa na PDP, Atiku Abubakar kan duk wani shiri na
Ifeanyi Okowa, gwamnan jihar Delta, ya karyata rahotannin da ke cewa ba shi da takardar sakamakon kammala karatun sakandare na WASC a shekarar da ya kammala.
Maina Waziri ya ce za'a samu matsala da shi game da zancen tura wakilai su ba Gwamna Wike hakuri, ya ce ba jam'iyya ta fi ƙarfin kowa ya kamata gwamnan ya yi tu
Za a ji Hon. Hammantukur Yettusuri shi ne ke wakiltar yankin Atiku Abubakar kuma shugaban masu rinjaye a majalisa dokoki, dazu ya bada sanarwar cewa ya bi NNPP.
Siyasa
Samu kari