Tsohon Ministan sufuri kuma mai neman takarar shugaban kasa a karkashin inuwar ADC, Rotimi Amaechi, ya sha alwashin gyara Najeriya cikin shekara hudu.
Tsohon Ministan sufuri kuma mai neman takarar shugaban kasa a karkashin inuwar ADC, Rotimi Amaechi, ya sha alwashin gyara Najeriya cikin shekara hudu.
Tsohon minista a Najeriya, Femi Fani-Kayode ya nuna goyon baya ga Sheikh Isa Ali Pantami yayin da ake shirin zaben fitar da gwani na jam'iyyar APC a Gombe.
APC ta tsaida ‘Dan takara a Sokoto daf da lokaci zai kure. A zaben 2023 mai zuwa, Jam’iyyar APC ta ba Mutumin da yake da Digiri 6 takarar Mataimakin Gwamna.
INEC ta ce saura kwana uku kacal lokaci ya kare, har yanzun jam'iyyun NNPP da AAC ba su miƙa sunayen yan takararsu na matakin johohi ba, wanda ya haɗa da na
A yau ne mu ka fahimci cewa Gwamnonin APC da ke kan mulki sun ji haushi da jin Bola Tinubu ya zabi Kashim Shettima a matsayin abokin takararsa na zaben 2023.
Duk da kokarin da shugabannin jam'iyyar PDP ke yi na shawo kan rikicin cikin gida, Ma'ajin jam'iyyar reshen shiyyar arewa maso gabas, Abba Itas, ya yi murabus.
Kiristocin APC a arewa sun bayyana cewa ba za su iya yiwa jam’iyyar kamfen ba saboda tsayar da Musulmi da Musulmi da aka yi a matsayin yan takara a zaben 2023.
Bayan takkabar da abokin takarar Bola Tinubu na gaske kuma Musulmi, matakin ya fusata wasu ƴaƴan jam'iyya musamman mabiya addinin Kirista, ta faru a Delta.
Fitaccen jarumin fina-finan Nollywood, Kenneth Okonkwo, ya fice daga jam’iyyar All Progressives Congress mai mulki kan matakin tikitin takarar shugaban kasa na.
Najeriya - Cikakken bayani akan yadda dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress, Bola Tinubu, ya kaurace wa zaben gwamnonin Arewa maso.
Za a ji kwararren Lauya ya ce babu inda Tinubu ya keta dokar kasa saboda ya tsaida Musulmi daga Arewacin Najeriya ya zama ‘dan takarar mataimakin shugaban kasa.
Siyasa
Samu kari