Wani jirgin sama dauke da fasinjoji ya gamu da hatsari a filin tashi da saukar jirage na Malam Aminu Kano. An yi kokarin ceto mutanen da ke cikinsa.
Wani jirgin sama dauke da fasinjoji ya gamu da hatsari a filin tashi da saukar jirage na Malam Aminu Kano. An yi kokarin ceto mutanen da ke cikinsa.
Sabuwar rigima na kunno kai tsakanin bangaren Gwamna Siminalayi Fubara da Ministan Abuja, Nyesom Wike, kan batun rabon mukaman kwamishinoni a Rivers.
Jam’iyyar Peoples Redemption Party (PRP) ta bugi kirjin cewa za ta yi nasara a zaben 2023, inda ta ce kuri'u miliyan 12 na nan yana jiranta a yankin arewa.
Wasu mambobin jam’iyyar PDP a Jihar Kano na bangaren Shehu Sagagi su na hannun ‘yan sanda bayan sun lalata taron shugabannin dayan bangaren jam’iyyar da aka yi
Umaru Yar’Adua ya rasu ne a rana irin ta yau a Mayun shekarar 2010. Goodluck Jonathan ya rubuta sakon ta’aziyya a Facebook, yana tunawa da tsohon mai gidansa.
Jami’in ‘yan sanda dauke da makamai a ranar Alhamis, 5 ga watan Mayu, sun karbe sakatariyar jam’iyyar PDP ta jihar Abia dake kan titin Finbars dake Umuahia.
An samu wasu kungiyoyi masu zaman kansu da suka tarawa Babagana Umara Zulum kyautar N50m. Wadannan kungiyoyi su na jin dadin aikin da ya ke yi a jihar Borno.
Wasu daga cikin masu son takarar shugaban kasa a PDP sun yi asarar kudin fam. Shugaban PDP, Iyorchia Ayu ya amince da aikin da kwamitinsu David Mark ya yi.
Shugaban jam'iyyar na jihar, Shehu Sagagi ya bayyana yadda bayan tarbar bakon, ya bukaci lemo, hakan yasa suka tafi nemo masa, kafin su dawo sun tarar dashi.
Gwamnan Kaduna ya ayyanawa na-kusa da shi wanda yake sha’awar ya zama ‘dan takara. Nasir El-Rufai ya yi watsi da hadiminsa, kila Dattijo ba zai kai labari ba.
Jagoran jam'iyyar APC na kasa kuma dan takarar shugaban kasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya ce karuwar mutane da ke aiki don samun tikitin takarar shugaban kasa
Siyasa
Samu kari