Mutumin Rabiu Musa Kwankwaso, Abdullahi Maikano Tarauni ya samu nasarar zama shugaban jam'iyyar ADC na jihar Kano a taron zaben shugabanni da aka gudanar.
Mutumin Rabiu Musa Kwankwaso, Abdullahi Maikano Tarauni ya samu nasarar zama shugaban jam'iyyar ADC na jihar Kano a taron zaben shugabanni da aka gudanar.
Gwamnan Ribas Nyesom Wike da wasu manyan PDP ba su goyon bayan Iyorchia Ayu. A nan mun kawo Gwamnonin PDP da suke goyon bayan Atiku Abubakar da Iyorchia Ayu
Rundunar ‘yan sandan jihar Zamfara tace an tabbatar da mutuwar mutum daya yayin da wasu 18 suka jigata sakamakon arangama tsakanin kungiyoyin matasa 2 a jihar.
Jam'iyyar APC mai mulkin jihar Osun ta yi nasarar lashee baki daya zaben kananan hukumomin jihar Osun da aka gudanar ranar Asabar 15 ga watan Oktoba, 2022.
‘Dan takarar shugaban kasa a karkashin jam’iyyar hamayya ta NNPP, Rabiu Musa Kwankwaso. Kwankwaso Ya Zargi Manyan Arewa da Nuna Son Kai Wajen Tsaida ‘Dan Takara
A yau 16 ga watan Oktoba, zababben gwamnan jihar Ekiti, Oyebanji ya karbi shahadar kama aiki a matsayin gwamanan demokuradiyya na biyar tare da mataimakiyarsa
Tsohon sakataren gwamnatin jihar Katsina, Dr Mistapha Muhammad Inuwa ya sauya sheka daga jam'iyyar All Progressives Party zuwa Peoples Democratic Party, PDP.
Lamari ya kara rincaɓewa babbar jam'iyyar jamayya ta ƙasa PDP yayin da wasu gwamnoni hudu suma ja daga, sun yi barazanar kauracewa Atiku idan ya biye wa Wike
Muhammadu Sanusi II, ya shawarci yan Najeriya da kada su zabi duk dan takarar shugaban kasar da yace abubuwa zasu yi sauki da idan har aka zabe shi a 2023.
Jama'a sun fusata tare da caccakar dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, kan furucinsa na yan arewa basa bukatar dan Ibo ko Bayarabe.
Siyasa
Samu kari