Tsagin ADC a jihar Adamawa ya dakatar da Atiku Abubakar da Babachir Lawal daga jam'iyyar a yau Litinin, 13 ga Afrilu, 2026, kan zargin janyo rarrabuwar kai.
Tsagin ADC a jihar Adamawa ya dakatar da Atiku Abubakar da Babachir Lawal daga jam'iyyar a yau Litinin, 13 ga Afrilu, 2026, kan zargin janyo rarrabuwar kai.
Mutumin Rabiu Musa Kwankwaso, Abdullahi Maikano Tarauni ya samu nasarar zama shugaban jam'iyyar ADC na jihar Kano a taron zaben shugabanni da aka gudanar.
Jam’iyyar APC mai mulki ta dora laifin tarzoma da ta tashi yayin da PDP suka je kamfen din takarar shugabancin kasa, Atiku Abubakar aKaduna kan jam’iyyar PDP.
Mai neman zama shugaban ƙasa a inuwar jam'iyyar LP, Mista Peter Obi, yace ba maganar ci gaba da kamfe har sai ya kai ziyarar jaje wasu jihohin da ruwa ya taba
Kotun majistare ya bada umarni a tsare ‘dan takaran LP. Alkali ta saurari zargin da ake yi wa Linus Okorie, ta kuma bada umarnin a tsare ‘dan takaran a kurkuku.
Idan kuka biyo mu, za ku ji abubuwan da Suka Sa ‘Dan Takaran NNPP ya bambanta da sauran ‘Yan siyasa daga mukaman da ya rike a siyasa da tashinsa gidan sarauta.
Gwamna Samuel Ortom ya ce ba don shi dan PDP bane da babu abun da zai hana shi taimakawa dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar LP, Peter Obi, azaben 2023.
Babbar kotun tarayya da ke zama a Damaturu ta soke zaben fidda gwani biyu da jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ta gudanar na majalisar dokoki a Yobe.
Dan takarar kujerar shugaban kasa karkashin jam'iyyar All Progressves Congress APC, Bola Ahmad Tinubu, ya bayyana cewa zai cigaba da ayyukan Shugaba Buhari
Wani jigon jam'iyyar PDP kuma ɗan takarar da ya nemi tikitin gwamnan jihar Abiya, Dr Sampson Orji, yace ɗan takarar Labour Party, Peter Obi, zau zaba a 2023
Faruk Aliyu, jigo a jam'iyyar APC mai mulki yace suna nan suna ci gaba da tattauna wa da gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, domin ya mara wa jam'iyyar baya.
Siyasa
Samu kari