Shugaban Amurka, Donald Trump ya sanya wani hoto da ke nuna shi a matsayin Yesu Almasihu yana warkar da wani maras lafiya bayan caccakar Fafaroma Leo.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya sanya wani hoto da ke nuna shi a matsayin Yesu Almasihu yana warkar da wani maras lafiya bayan caccakar Fafaroma Leo.
Ƙungiyar Kwankwasiyya ƙarƙashin jagorancin Rabiu Musa Kwankwaso ta amince da kashi 30 cikin ɗari na mukaman shugabanci a jam'iyyar ADC mai adawa a Kano.
Gwamnan Ribas dake takun saka da shugabancin PDP, Nyesom Wike, yace a shirye yake da ya sauka daga mukamin gwamna idan har ya yi wa wani alkawarin zama gwamna.
Gwamnan jihar Benue Samuel Ortom a ranar Talata ya bayyana janyewarsa daga goyon bayan dan takarar shugaban kasan jam'iyyarsu ta PDP, Atiku Abubakar na Arew.a
Hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) ta sanya ranar da za a gudanar da zabukan jiha a Imo, Bayelsa da jihar kogi, rahoton The Nation a yau Talata da yamma...
A cigaba da shirye-shiryen kwace mulki daga hannun jam'iyyar PDP, jam'iyyar APC ta sake samun gagarumin goyon baya yayin wasu dandazo suka sauya sheka a Sabon B
A ranar Litinin, 24 ga Oktoba, wata babbar kotun tarayya da ke Port Harcourt ta soke zaben fidda gwanin jam’iyyar All Progressives Congress (APC) a jihar Ribas
Gwamnan jihar Abiya dake kudu maso gabashin Najeriya, Okezie Ikpeazu, ya sallami wasu daga cikin hadimansa daga kan aikinsu ranar Litinin 24 ga Oktoba, 2022.
Asiwaju Ahmed Bola Ahmed Tinubu, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar All Progressives Congress, APC, a ranar Litinin, 24 ga watan Oktoba ya ce Fasto Enoch Ad
Gwamna jihar Osun tare da mataimakinsa da wasu mambobin majalisar zartaswan gwamnatinsa sun fito an yi tattakin kilomita kusan 10 don nuna kauna ga Tinubu.
Peter Obi, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour Party, LP, yana shan suka a soshiyal midiya saboda amsar da ya bada kan tambayar da aka masa game da ya
Siyasa
Samu kari