A labarin nan, za a ji an bankaɗo wani sako a shafin sada zumunta da ake zargin Shugaban INEC na kasa, Joash Amupitan ke ya wallafa da ne nuna goyon baya ga APC.
A labarin nan, za a ji an bankaɗo wani sako a shafin sada zumunta da ake zargin Shugaban INEC na kasa, Joash Amupitan ke ya wallafa da ne nuna goyon baya ga APC.
Gwamnan jihar Kogi, Usman Ododo, ya isa gidan magabacinsa, Yahaya Bello da ke Abuja sakamakom mamayar da jami'an hukumar EFCC suka kai maa har gida.
Jam'iyyar APC ta ce ta hanyar damfara aka samu umarnin babbar kotun jihar Kano wadda ta tabbatar da dakatar da Ganduje, don haka ba zai yi aiki ba.
Jigon APC a Kano, Musa Ilyasu Kwankwaso ya bayyana cewa gwamnatin jihar ba ta shirya ba kan binciken Abdullahi Ganduje, ya ce Rabiu Kwankwaso maci amana ne.
Wasu gungun masu zanga-zanga sun kwace iko da hedkwatar jam"iyyar PDP da ke birnin tarayya Abuja, sun tabbatar da cikakken goyon baya ga Wike da Damagum.
Wata babbar kotu da ke zamanta a birnin Kano ta tabbatar da dakatarwar da aka yi wa Abdullahi Umar Ganduje, daga jam'iyyar All Progressives Congress (APC).
Shugabannin jam'iyyar All Progressives Congress (APC) na mazabar Gaduje za su kai ziyara ga shugaban jam'iyyar na kasa, Abdullahi Umar Ganduje, a Abuja.
Jam'iyyar APC mai mulki ta samu ƙaruwa a jihar Ondo yayin da Gwamna Aiyedatiwa ke ci gava da yawon rokon mambobin APC arziki su zaɓe shi ranar Asabar.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta karyata batun dakatar da shugabanta na kasa, Abdullahi Umar Ganduje. Ta dauki mataki kan masu hannu a ciki.
Hadimin Atiku Abubakar, Demola Olarewaju, ya yi magana kan abin da ka iya faruwa a wajen taron kwamitin zartaswa na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP).
Siyasa
Samu kari