Gwamnatin tarayya ta shigar da tuhume-tuhume 16 na safarar kudi kan tsohon Ministan Shari’a a Najeriya, Abubakar Malami, bisa zargin boye kudaden haram.
Gwamnatin tarayya ta shigar da tuhume-tuhume 16 na safarar kudi kan tsohon Ministan Shari’a a Najeriya, Abubakar Malami, bisa zargin boye kudaden haram.
A labarin nan, za a ji tsohon gwamnan Jihar Kano, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya shawarci rundunar yan sanda da ta janye yan sandan da ke tsaron Aminu Ado Bayero.
Gogaggen Lauya, Barista Abba Hikima ya na ganin bai kamata Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ya rufe bakinsa a kan matsalolin tattalin arzikin Najeriya ba.
Gwamnatin Tinubu ta ce yanayin kasuwa ne kawai zai iya kawo saukar farashin man fetur. Ministan man fetur ya ce ba su da hannu wajen saukar farashi a yanzu.
Jigo a tafiyar NNPP Hon. AbdulMumin Jibrin Kofa ya bayyana cewa akwai bukatar a kawo karshen rikicin da ke tsakanin Rabi'u Musa Kwankwaso da Abdullahi Ganduje.
Mazauna Gangare sun sake dawowa garuruwansu bayan shekaru 20 da rikicin Jos, suna fatan dawo da zaman lafiya. Fasto da Limamai sun yi kira ga haɗin kai da juna.
Shugaban 'yan ta'addar IPOB, Nnamdi Kanu ya jefo zargi kan dalilan da suka sanya aka cigaba da tsare shi a kurkuku. Kanu ya zargi gwamnati da rashin adalci.
Majalisar tarayya ta hargitse yayin da sufeton 'yan sanda ke gabatar da kasafin kudin 2025. An yi muhawara mai zafi tsakanin Sanatoci da yan majalisar wakilai.
Hukumar ICPC za ta gurfanar da tsoffin mukarraban El-Rufai kan zargin karkatar da Naira miliyan 64, yayin da tsohon gwamnan ya musanta zargin cin hanci.
Al'ummar mazabar Bauchi ta Kudu sun yi godiya da Gidauniyar Ibrahim Ali Usman ta tallafawa ɗalibai da littattafai domin inganta harkokin ilimi a jihar.
Gwamnonin Najeriya sun yi watsi da ƙarin VAT, sun gabatar da sabuwar hanyar rabon haraji don tabbatar da daidaito da kare talakawa, da goyon bayan ci gaban harajin.
Labarai
Samu kari