Ma'aikatar ilimi ta kasa ta yi magana kan rade-radin cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu za ta rusa hukumar NBAIS da ke amfanar da ɗalibai Musulmi a Najeriya.
Ma'aikatar ilimi ta kasa ta yi magana kan rade-radin cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu za ta rusa hukumar NBAIS da ke amfanar da ɗalibai Musulmi a Najeriya.
Ma'aikatar ilimi ta kasa ta yi magana kan rade-radin cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu za ta rusa hukumar NBAIS da ke amfanar da ɗalibai Musulmi a Najeriya.
Shugaba Bola Tinubu ya amince da cigaba da hako man fetur a Kolmani da ke iyakar jihohin Gombe da Bauchi. Ministan man fetur ne ya bayyana haka a Alkaleri.
Rahotanni sun tabbatar da cewa gobara ta tashi a makarantar Sheikh Dahiru Bauchi da ke Bauchi, inda ta ƙone gini da kayayyaki masu yawa, ciki har da littattafai.
Gwamnatin Kano ta haramta Kauyawa Day da sauran bukukuwa da ake yi a cibiyoyin taro, domin kare tarbiyya da zaman lafiya bisa sabuwar dokar shekarar 2025.
Jami'an DSS sun kama Yahaya Zango, hatsabibin mai garkuwa da mutane a sansanin alhazai na Abuja. Jama’a na tambaya: me zai faɗa wa Allah kan ta'addancinsa?
Wani fasto a Ibagwa-Aka, Igbo-Eze ta Kudu da ke jihar Enugu, ya halaka yara hudu da tabarya lamarin ya girgiza al’umma tare da tayar da hankulan mutane.
Jami'an tsaro sun kama wani da ake nema ruwa a jallo bisa zargin garkuwa da mutane a sansanin aikin Hajji da ke Abuja yayin da ake tantance maniyyata.
'Yan bindiga sun kashe manoma 15 a jihar Kebbi a gonakinsu, yayin da mutane 37 suka mutu a hadarin jirgin ruwa a Kwara bayan dawowa daga kasuwar mako.
Sanata Ede Dafinone mai wakiltar mazabar Delta ta Tsakiya yana fuskantar barazanar kiranye daga majalisar dattawa. Wata kungiya ta yi masa barazana.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya nuna damuwa kan matsalar rashin tsaro. Zulum ya ayyana ranar Litinin don yin azumi a fadin jihar.
Labarai
Samu kari