A labarin nan, za a ji cewa wani tsohon ɗan Boko Haram ya kashe jami'in tsaron CTJF a yayin da sa-in-sa ta shiga tsakaninsu a jihar Borno, an fara bincike.
A labarin nan, za a ji cewa wani tsohon ɗan Boko Haram ya kashe jami'in tsaron CTJF a yayin da sa-in-sa ta shiga tsakaninsu a jihar Borno, an fara bincike.
Wani mutumi a Dutse da ke jihar Jigawa ya fasa aurar da ‘yarsa ana saura kwana daya saboda goyon bayan saurayin ga Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu na Najeriya.
Wata dalibar kwalejin fasaha a jihar Osun, ta rasa rayuwarta jim kaɗan bayan kai wa saurayinta ziyara har gida, tuni jami'an yan sanda suka yi awon gaba shi.
Hukumar 'yan sandan babbar birnin tarayya ta tabbatar da harin da 'yan bindiga suka kai jami'ar Abuja, ta ce sun yi awon gaba da akalla ma'aikata su shida.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya shiga jimami, ya Kuma mika sakon jajantawa ga iyalan wadanda bene mai hawa 22 ya ruguje dasu jiya Litinin a jihar Legas.
An kame wasu 'yan ta'addan da ake zargin mayakan ESN, an kame su dauke da muggan makamai da bama-bamai. Yanz suna hannun jami'an tsaro don ci gaba da bincike.
Rundunar yan sandan Benue ta sanar da mazauna jihar kan wani sabon salon ta’addanci da wasu da ba’a san ko su wanene ba ke amfani da shi wajen kashe yan mata.
Wasu mutane sun buya a lungu suna sarrafa kayan shaye-shaye da barasa na bogi, kafin dubunsu ya cika 'yan sanda suka yi ram dasu ake ci gaba da bincikarsu.
Biloniyan Amurka kuma mamallakin Amazon, Jeff Bezos, a ranar Litinin 1 ga watan Nuwamba a Glasgow da ke Scotland ya jinjinawa shugabancin shugaban kasa Buhari.
Shehu Sani, tsohon sanata mai wakiltar mazabar Kaduna ta tsakiya, ya ce kisan shugabannin Boko Haram kamar Abubakar Shekau da Abu Musab Al-Barnawi ba zai kawo k
Ana zargin ‘Yan Taliban da hallaka mutane a wajen wani biki a yankin Nangarhar. Sojojin kungiyar Taliban sun bude wuta ne saboda an kunna wake-wake a bikin.
Labarai
Samu kari