Gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu ta fadi sunayen mutane da kamfanoni guda tara da ake zargi da tallafawa 'yan ta'adda. An sanya masu takunkumi.
Gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu ta fadi sunayen mutane da kamfanoni guda tara da ake zargi da tallafawa 'yan ta'adda. An sanya masu takunkumi.
ASUU su na barazanar cewa idan suka tafi wani sabon yajin-aiki. Shugaban ASUU na shiyyar Owerri, Uzo Onyebinama ya bayyana wannan da ya zauna da ‘yan jarida.
Ministar kudi, tsare-tsare, da kasafin tattalin arziki ta ce za a kara haraji. Gwamnatin Tarayya za tayi hakan ne domin ta rage dogara da arzikin man fetur.
Ahmad Lawan, shugaban majalisar dattawan Najeriya ya bayyana adadin kudaden da gwamnatin Najeriya ke biyan 'yan majalisun dokokin kasar. Ya bayyana wani sirri.
Maigari Dingyadi, Ministan Harkokin Yan Sanda, ya ce ba zai iya yiwuwa ba Shugaba Muhammadu Buhari ya kai ziyarar ta'aziyya jihohi da gidajen wadanda iftila'in
'Yan bindiga sun kutsa wani asibiti a Yol, babban birnin Jihar Adamawa, a ranar Litinin da yamma sun sace mai asibitin, Daily Trust ta ruwaito. Wadanda aka sace
Jami'an tsaro sun farmaki sansanonin 'yan bindiga, inda suka ceto wani sarkin gargajiya da aka sace. Hakazalika, rahoton da muke samu yace an kama 30 a cikinsu.
Gwamnan jihar Ribas ya yi waje da kwamishinan kiwon lafiya na jihar saboda yi masa katsalandan a ayyukansa. Ya ce kwamishinan bai kyauta masa ba saboda ya kore
Yanzun haka rahoton da muke samu wasu tsagerun yan ta'adda da ake zargin mayakan kungiyar ISWAP ne suna can sun kai hari wani ƙauye a kudancin jihar Borno.
Shugaban kungiyar Jama'atul Izalatil Bidia Wa'ikamatis Sunnah, Sheikh Abdullahi Bala Lau, ya bada umarnin fara addu'o'in alkunut a masallatan Ahlis-sunnah.
Labarai
Samu kari