Malamin addini mai neman takarar gwamnan Kano a ADC, Sheikh Ibrahim Khalil ya ce rashin abokan aiki ne ya hana Cristiano Ronaldo tabuka abin kirki a kofin duniya.
Malamin addini mai neman takarar gwamnan Kano a ADC, Sheikh Ibrahim Khalil ya ce rashin abokan aiki ne ya hana Cristiano Ronaldo tabuka abin kirki a kofin duniya.
Babban Basaraken Masarautar Panyam da aka yi garkuwa da shi ya dawo cikin iyalansa bayan kai ruwa rana kan kuɗin fansa, mutane sun ɓarke da murnan dawowarsa.
Gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje, ya amu mukamin Alaadini na kasar Yarbawa daga wajen Majalisar Malaman kasar Oyo, Kudu maso yammacin Najeriya.
Yan bindiga sun kai farmaki gidajen da ke yankin Rahamawa da Shagari low-cost a jihar Katsina a safiyar yau Alhamis, 23 ga watan Yuni inda suka sace mutane.
Hukumomi a kasar Birtaniya ta damke tsohon mataimakin shugaban majalisar dattawan Najeriya, Ike Ekweremadu, da matarsa Beatrice kan laifin kan wani yaro kasar.
Matashi ya baiwa mahaifinsa kyautar kudi sai kuma ya karbe abin sa saboda uban nasa baya goyon bayan dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour Party, Obi.
Rundunar tsaro ta musamman da gwamnatin jihar Ondo ta kirkira, Amotekun, ta ce ta yi nasarar kama wasu mutane da take zargin suna da hannu a kai hari Cocin Owo.
Kungiyar yan kasuwar mai masu zaman kansu watau (IPMAN) ta fasa kara farashin litan man fetur zuwa N180 daga N165 da gwamnati tayi umurnin a rika sayarwa..
Wasu ‘yan fashi da makami sun farmaki wani lambun shakatawa na Aco Estate Garden da ke birnin Abuja inda suka yi wa masu shakatawa fashin kudi da kayayyakinsu.
Ana shirin yin waje da duk wani babban Sojan da ba a gama yarda da imaninsa ba. Za ayi wa manyan Sojoji da-dama ritaya a gidan Soja saboda rashin cikakkiyar daa
Labarai
Samu kari