Shugaba Vladimir Putin ya sanar da kammala hada makamin Sarmat da ya ce sun gwada kuma za a fara aiki da shi a karshen shekarar 2026. Ya ce shi ne mafi hadari.
Shugaba Vladimir Putin ya sanar da kammala hada makamin Sarmat da ya ce sun gwada kuma za a fara aiki da shi a karshen shekarar 2026. Ya ce shi ne mafi hadari.
Jami’an Kwastam biyu sun mutu yayin artabu da ake zargin sun yi da ‘yan ta’addar Lakurawa a Kebbi, yayin da shugaban hukumar ya bayyana jimami kan lamarin.
Garba Shehu ya ce, sukar gwamnatin shugaban Muhammadu Buhari da Mathew Kukah ke yi yayi sanadiyyar jinkirin isowar jiragen yaki Super Tucano daga kasar Amurka.
Wata matar aure, Funmilola Osundare ta sha da kyar, yayin da matsafin saurayinta yayi yunkurin halakata a Akure. Saurayinta ana zarginsa da zama matsafi ne.
Wani bidiyo da @gossipmilltv suka saki, ya janyo cece-kuce inda aka ga wani soja rataye da bindiga a kirjin shi yayin da yake gudanar da wani wa'azi a mimbari.
Kungiyar ta'addanci ta ISWAP ta tabbatar da alhakin kaiwa wani ofishin yan sanda hari a jihar Kogi.Sun bayyana hakan ne ta wata takarda da suka saki a Telegram.
Yan bindiga sun yi garkuwa da mambobin kungiyar Makiyaya ta Najeriya (MACBAN) guda 10 tare da sace shanu 300 a jihar Anambra. Sun nemi a biya fansa miliyan N4.
Masu fashi da makami, masu garkuwa da mutane da sauran miyagu da suka addabi Abuja, musamman a garuruwan kan iyaka, suna gina sansaninsu ne a kan tsaunuka.
A kalla rayuka 100 ne suka salwanta sakamakon fashewar wani abu a matatar man fetur na sata da ke yankin Ohaji a karamar hukumar Egbema ta jihar Imo dake kudu.
Wasu tsagerun yan bindiga sun kashe jami’an yan sanda uku a ranar Asabar, 23 ga watan Afrilu a jihar Kogi yayin da suka kai farmaki a hedikwatar su na Adavi.
Alaafin na Oyo, Oba Lamidi Adeyemi lll, ya riski magabatansa a daren Juma'a, wanda hakan ya kawo karshen shekaru 52 da ya yi a karagar mulkin masautar Oyo.
Labarai
Samu kari