An tabbatar da mutuwar babban hafsan sojojin kasar Libya, Laftanar Janar Mohammed al-Haddad ya rasa ransa a wani hatsarin jirgin sama a kasar Turkiyya.
An tabbatar da mutuwar babban hafsan sojojin kasar Libya, Laftanar Janar Mohammed al-Haddad ya rasa ransa a wani hatsarin jirgin sama a kasar Turkiyya.
Babbar kotun Abuja ta ba da belin tsohon Ministan Shari'a Abubakar Malami, inda aka sanya sharuda masu tsanani da kuma ranar ci gaba da shari'a a 2026.
Jami'an hukumar yan sanda reshen jihar Oyo sun samu nasarar damke wasu mata biyu bisa zargin cin amana da yunkurin yin garkuwa da mutane a Ibadan, babban birni.
Tsohon gwamnan jihar Kano kuma Sanata mai wakiltan Kano ta tsakiya a majalisar datttawa, Malam Ibrahim Shekarau, ya yi tsokaci kan zaman sulhu ke gudana tsakani
A karon farko tun shekarar 2014, an samu karuwar farashin danyen man fetur ya kai $90 a duniya. Karin ya biyo bayan rikicin da ke tsakanin Ukraine da Rasha.
Kamfanin man feturin Najeriya (NNPC) ta bukaci kudi N3 trillion daga wajen gwamnatin tarayya matsayin kudin tallafin man fetur na 2022 tun da an fasa kara faras
Kano - Bayan labarin kisan Hanifa Abubakar a jihar Kano, Gwamna Abdullahi Ganduje, jiya, ya tabbatar da kisa wata yar budurwa kuma mai suna Zuwaiyra Gambo.
Bidiyon biloniya kuma hamshakin mai arzikin Afrika,Alhaji Aliko Dangote, ya na kwasar rawa cike da birgewa a wurin wani biki ya matukar kayatarwa ga masu kallo.
Yan jamiyyar Peoples Democratic Party PDP a majalisar wakilai sun bayyana cewa sabon rahoton kungiyar Transparency International ya nuna gaskiyar da suke fada
Yarinya mai shekaru 14 da mahaifinta ya yi mata ciki ta shaida wa yan sanda cewa ba matsa mata ya yi ba domin son sa ta ke yi, wannan bayanin ya bada mamaki dom
A ranar 26 ga watan Junairu 2022, majalisar zartarwa ta kasa watau FEC tayi taro ko zaman da ta saba duk mako a fadar shugaban kasa a Abuja, aka bada ayyuka.
Labarai
Samu kari