An tabbatar da mutuwar babban hafsan sojojin kasar Libya, Laftanar Janar Mohammed al-Haddad ya rasa ransa a wani hatsarin jirgin sama a kasar Turkiyya.
An tabbatar da mutuwar babban hafsan sojojin kasar Libya, Laftanar Janar Mohammed al-Haddad ya rasa ransa a wani hatsarin jirgin sama a kasar Turkiyya.
Babbar kotun Abuja ta ba da belin tsohon Ministan Shari'a Abubakar Malami, inda aka sanya sharuda masu tsanani da kuma ranar ci gaba da shari'a a 2026.
Tsohon shugaban hukumar hana fasakwabri na kasa, Hamman Ahmad, ya riga mu gidan gaskiya. Ya rasu ne a ranar Laraba yana da shekaru 78 a duniya. Wani dan uwan ma
Rundunar yan sanda reshen jihar Bayelsa ta tabbatar da cewa ta na tsare da wani mahaifi da ake zargi da ɗirka wa diyarsa cikin shege bayan mutuwar matarsa.
Babban mai taimaka wa shugaban ƙasa ta fannin yaɗa labarai, Malam Garba Shehu, yace yana da yaƙinin da yardar Allah jam'iyyar APC ce zata sake kafa gwamnati.
Wani mai niyyar takara a zaben shugaban kasa a 2023, Mista Tanimu Audu, ya yi alkawarin kawar da karuwanci inda har yan Najeriya sun zabeshi ya zama shugaba.
A watan da ya gabata ne Shugaba Buhari ya sanar da zabar Rhoda Gumus, farfesar injiniya a jami’ar Niger-Delta domin maye gurbin Lauretta Onochie, hadimarsa.
‘Yan bidiga sun yi garkuwa da mutane 5 a kauyen Madiya da ke karkashin karamar hukumar Madiya. An samu rahotanni akan yadda ‘yan bindigan suka sanya bulo a yank
Gwamnatin Nyesom Wike ta bankado wani jirgin saman jihar sa a kasar Jamus wanda gwamnatin Rotimi Amaechi ta bari a shekarar 2012 kuma har yau ya ki fadin komai.
Wani jigon jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), kuma tsohon kakakin yakin neman zaben Atku, Mr Kassim Afegbua, ya bayyana cewa basa son Atiku Abubakar yayi
Jami'an hukumar yaki da rashawa tare da hana yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa, EFCC, dauke da makamai sun kai samame tare da duba farfajiyar babbar kotun.
Labarai
Samu kari