Hukumar INEC ya amince da kungiyoyi biyu su zama jam'iyyun siyasacika dukan hsaruddan da doka ta tanada, ta kuma soke bukatar waus kungiyoyi shida.
Hukumar INEC ya amince da kungiyoyi biyu su zama jam'iyyun siyasacika dukan hsaruddan da doka ta tanada, ta kuma soke bukatar waus kungiyoyi shida.
Firaministan kasar Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya yi zargin cewa ana kashe Kiristoci a Najeriya. Ya yi magana ne bayan zargin da Donald Trump na Amurka ya yi.
Akalla masu laifi biyar ne suka tsere daga ofishin yan sanda dake yankin Awak dake karamar hukumar Kaltango a jihar Gombe. Uku daga cikin wanda ake zargin an ka
Mataimakin shugaban majalisar wakilan tarayya, Idris Wase ya yi magana a ranar Laraba a game da gazawar manyan gwamnati wajen amsa gayyatar da aka aika masu.
An yi asarar dukiya ta miliyoyin naira yayin da gobara ta sake tashi sananniyar kasuwar nan ta Karimo da ke babbar birnin tarayya Abuja a safiyar yau Alhamis.
Tsohon shugaban rundunar binciken sirri, Abba Kyari ya ki amsar abincin da aka ba shi a gidan gyaran halin da aka sakaya shi a ranar Litinin, The Punch ta ruwai
Wasu tsagerun yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kutsa har cikin fadar mau martaba sarki a Abuja, sun yi awon gaba da shi da daren ranar Laraban da ta wuce.
Akalla ‘yan Najeriya takwas ne aka tabbatar da mutuwarsu a cikin jirgin kasan da ya bar Abuja zuwa Kaduna da wasu ‘yan bindiga suka kai wa hari a ranar Litinin.
Wani shugaban matasan jam'iyyar APC da kumwa wani abokinsa kuma mamba a jam'iyyar dun rasa ryuwarsu a wani hatsari da ya rutsa da su a kusa da tashar mota.
Gwamnatin tarayya ta bukaci ‘yan Najeriya da su samar da kudade domin kula da wadanda suka samu raunuka a harin da yan bindiga suka kai kan jirgin kasan Kaduna.
Tsohon shugaban majalisar tarayya, Dr Abubakar Bukola Saraki, ya lissafo abubuwa 5 wadanda gwamnatin tarayya za ta yi don kawo karshen rashin tsaro a kasar nan,
Labarai
Samu kari