A labarin nan, za a ji cewa Sheikh Ahmed Gumi ya bayyana cewa akwai bukatar kasar Najeriya ta gaggauta datse duk wata alakar soji da gwamnatin Amurka.
A labarin nan, za a ji cewa Sheikh Ahmed Gumi ya bayyana cewa akwai bukatar kasar Najeriya ta gaggauta datse duk wata alakar soji da gwamnatin Amurka.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta tabbatar da harin da sojojin Amurka suka kawo kasar ta sama,.inda ta ce an yi haka ne domin dakile ta'addanci da asarar rayuka.
Akwai alamu da ke nuna an samu tsaiko a tattaunawar da ke gudana tsakanin gwamnatin tarayya da yan ta’addan da suka farmaki jirgin kasan Kaduna zuwa Abuja.
Fadar shugaban kasa ta bayyana cewa sukar da gwamna Wike ya yiwa Buhari kan afuwar da ya yiwa Joshua Dariye da Nyame bata da wata fa’ida, ihu ne bayan hari.
A ranar Asabar da ta gabata ne miyagun 'yan ta'adda suka tsinkayi karamar hukumar Kaura ta jihar Kaduna inda suka halaka mutum biyu, wasu sun samu raunika.
Gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum, yayin da ya kai ziyara babban asibitin a Konguno, ranar Asabar, ya sanar da amincewa da karin kashi 30% na albashinsu.
Jiragen saman Najeriya da na Nijar sun kashe Sojojin ISWAP barkatai, wasu sun samu rauni a wani hari da aka kai a kan iyakar Najeriya da Jamhuriyyar Nijar.
Bidiyon jirgin sama yana raka jirgin kasa inda za shi ya bai wa 'yan Najeriya mamaki da kuma tsoron irin tabarbarewar da tsaron kasar nan ke yi a kowacce rana.
Plateau - Dan majalisar wakilai, Yusuf Gagdi, ya yi kira majalisar dokoki ta kafa dokokin halastawa yan Najeriya mallakar nasu bindigogi domin kare kawunansu.
Ma'aikatar addini ta Saudiya ta nemi masallatai su yi aiki da koyarwar Annabi Muhammadu S.A.W. game da addu'ar da aka ruwaito yana yi yayin addu'ar Al-kunutu.
Kaduna - Yan bindigan da suka kai harin jirgin kasar Abuja-Kaduna makonnin da suka gabata sunce sun kari jihar Kaduna ne don koyawa Gwamna Nasir El-Rufa'i daras
Labarai
Samu kari