Bayan shafe kwana 126 a tsare a hannun hukuma, Nasir El-rufa'i zai cigaba da zama a hannun jami'an tsaro har zuwa ranar 22 ga Satumban 2026 kafin a koma kotu.
Bayan shafe kwana 126 a tsare a hannun hukuma, Nasir El-rufa'i zai cigaba da zama a hannun jami'an tsaro har zuwa ranar 22 ga Satumban 2026 kafin a koma kotu.
Rahotanni sun nuna cewa rundunar 'yan sandan Najeriya karkashin Tunji Disu ta yi umarni a binciki sufeton 'yan sanda kan kashe malamar Islamiyya, Ummulkhairi.
Bayan karɓan tsohon gwamnan Kano zuwa jam'iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, ya sanar da ba da tallafin miliyan N50m ga mutanen da ambaliya ta shafa a Kwari.
Hukumomi a Brazil sun sanar da labarin mutuwar wani mutum da ake yiwa lakabi da "mutumin rami, wanda shi daya tilo ne ya rage a cikin zuriyarsa, kabilar kasar.
Farfesa Yemi Osinbajo, Mataimakin shugaban kasa a Najeriya, ya ce ba daidai bane ake kwatanta yanayin tattalin arzikin Najeriya da na sauran kananan kasashe ba.
Kungiyar ta dauki wannan matakin ne bayan zaman majalisar zartarwar na kasa da aka yi a hedikwatar kungiyar da ke Jami’ar Abuja da sanyin safiyar yau Litinin.
Jama'a sun cika da mamaki bayan bayyanar bidiyon wata yar karamar yarinya a soshiyal midiya tana addu'an samun miji nagari da kuma yalwa a cikin kasuwancinsu.
Wata kungiya a jihar Ribas ta yi kira ga gwamna Nyesom Wike, da ya mara wa takarar Peter Obi, baya domin ya fi su Atiku da Tinubu, cancanta ya gaji Buhari.
Wata matashiyar budurwa 'yar Najeriya da ke zaune a UK ta nunawa mutane dakin da take biyan kudin haya har N335,033.118 duk wata. Da dama sun tausaya mata.
Kotun tarayya da ke zama a Abuja, ta kori ƙarar da gwamnatin tarayya ta shigar ta hannun Ministan Shari'a mai neman izinin iza ƙeyar Abba Kyari zuwa Amurka.
Wani tsohon soja mai shekaru 71 mai suna Isaac ya koma makarantar firamare tare da jikokinsa don kammala karatun da ya bari, bidiyonsa ya burge mutane da dama.
Labarai
Samu kari