Limamin masallacin Juma'a na Lekki a jihar Legas ya yi nasiha ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ya bukaci shugaban kasar ya jajirce wajen sauke nauyin da ke kansa.
Limamin masallacin Juma'a na Lekki a jihar Legas ya yi nasiha ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ya bukaci shugaban kasar ya jajirce wajen sauke nauyin da ke kansa.
Majiyoyin soji sun tabbatar da cewa hare-haren Amurka a Arewa maso Yamma sun yi nasara, bayan haɗin gwiwa da sojojin Najeriya wajen kai farmaki kan ’yan ta’adda.
An ji abin da Shugaban kasa ya fadawa Sarakuna da ya gayyace su buda-baki. Muhammadu Buhari ya bayyana abin da ke ci wa Najeriya tuwo a kwarya a halin yanzu.
Shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya nuna takaicinsa ga hukumomin tsaron ƙasa a taronsa da hafsoshin tsaro jiya, ya umarci su kubƴtar da mutane cikin gaggawa.
Rundunar 'yan sandan jihar Katsina tayi nasarar sheke a kalla 'yan ta'adda guda biyu, tare da gano makamansu, kayan sihirce-sihircensu da abubuwa masu fashewa.
Wasu alamomin ana gane su kafin daran, wasu a cikin daran, wasu bayan daran ya wuce. Shi daren lailatil ƙadri yana da wasu alamomi da ake gane shi da su..
Matankari Deedee, budurwar da marigayin matukin jirgin sojin saman Najeriya (NAF),Flight lieutenant Elijah Haruna Karatu yaso aura, tayi rubutu mai taba zuciya.
Wasu 'ya'ya sun tsunduma cikin tsananin farinciki bayan an gano mahaifiyarsu Florence Ikhine, wacce ta bace a shekarar 2002 a Benin dake jihar Edo, shekaru 20.
Wani mutumi 'dan Najeriya, Kunle Adeyanju, wanda yayi tafiya mai nisan gaske tsakanin Landan da Legas akan babur ya bada labarin yadda tafiyarsa ta kasance.
Wani dan Najeriya da ya zama miloniya da sana’ar kyadi inda ya ke sayar da karafa ya bayyana yadda mutane suka dinga yi masa kallon mahaukaci. A wata tattaunawa
Kwamitin nan na PACPM ne ya ba gwamnatin Muhammadu Buhari shawarar ayi wa marasa gaskiya afuwa. Mun kawo maku sunayen duk wani wanda yake cikin wannan kwamitin.
Labarai
Samu kari