Dan majalisa a Amurka, Riley Moore, ya yi tsokaci kan harin da kasarsa ta kawo a Najeriya. Ya bayyana cewa harin ya hana kisan Kiristoci lokacin Kirsimeti
Dan majalisa a Amurka, Riley Moore, ya yi tsokaci kan harin da kasarsa ta kawo a Najeriya. Ya bayyana cewa harin ya hana kisan Kiristoci lokacin Kirsimeti
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta bi diddigin wani dan bindiga mai saka bidiyo yana nuna kudi da makamai a intanet. An kama dan bindiga Siddi a Kwara.
Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar 2 da 3 ga watan Mayun a matsayin ranakun hutun ranar ma'aikata da shagalin idin sallar azumi kamar yadda Argbesola ya sanar.
Miyagun yan bindiga sun yi garkuwa da wani Basarake tare da wasu manoma a kauyen Rijana dake kan babbar hanyar Kaduna-Abuja, sun jero abubuwan da suke buƙata.
Shugabannin hukumomin tsaro a Najeriya sun shiga taron sirri yayin da suke shan matsin lamba wajen ceto fasinjojin jirgin ƙasan Kaduna kafin ranar Sallah .
'Yan bindiga sun bude wuta kan wata motar banki da suka zaton kudi n a ciki daga Mbaise zuwa Owerri ranar Alhamis a karamar hukumar Mbaise da ke jihar Imo.
Hotunan jaririyar da aka haifa a hannun ‘yan bindiga sun bayyana. Idan ba a manta ba mahaifiyarta tana daya daga cikin fasinjojin jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna
Kotun kolin Saudiyya a ranar Alhamis ta umurci masu sa ido da su nemi jinjirin watan Shawwal na shekarar Hijira 1443 da yammacin ranar Asabar 29 ga Ramadan.
Birnin tarayya Abuja - Hukumar yan sandan Najeriya ta damke masu safarar makamai hudu a Jos, jihar Plateau dauke da bindigogin AK47 guda hamsin da bakwai (57).
Jami'an hukumar yan sanda sun damke tsohon shugaban hukumar korafe-korafe da yaki da rashawa a jihar Kano PCACC, Muhuyi Rimin Gado, Daily Nigerian ta ruwaito.
Kungiyar manyan ma'aikatan jami'o'in Najeriya, SSANU, ta zargi Gwamnatin Tarayya ta yaudara da rashin damuwa da samar da ingantaccen ilimi ga yan Najeriya, raho
Labarai
Samu kari