Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da karin wa'adin watanni shida ga babban kwanturola janar na hukumar Kwastam ta Najeriya, Adewale Adeniyi.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da karin wa'adin watanni shida ga babban kwanturola janar na hukumar Kwastam ta Najeriya, Adewale Adeniyi.
Sheikh Alkali Abubakar Salihu Zaria ya tsoma baki kan dambarwar mawaki Dauda Kahutu Rarara da David Adeleke da aka fi sani da Davido kan rashin tsaro.
Gabannin babban zaben 2023 mai zuwa, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NNPP, Rabiu Kwankwaso ya kai ziyara jihar Benue inda ya kaddamar da ofishin kamfen.
A yayin da samun masoyi na gaskiya ya yi wuya a wannan zamanin, wasu masoya da suka fara alaka tun a makarantar firamare sun shiga daga ciki. Hotunansu ya yadu.
Wani matashi dan shekara 18, Adamu Musa na Unguwar Magina, a garin Buji, karamar hukumar Buji na Jihar Jigawa ya rasu a kududufi yayin kokarin ceto shanunsu wac
Wani rahoto da aka bayyana ya nuna cewa adadin bindigun dake hannun fararen hula a Najeriya ya kai sama da miliyaan shida yayin da ƙasar ke fuskantar zaben 2023
Dakarun sojojin Operation Hadin Kai sun yi gagarumin nasara inda suka halaka mayakan Boko Haram guda 200 ciki harda manyan kwamandojinsu guda biyar a Sambisa.
Gwamnan jihar Abiya, Ikpeazu, ya sha alwashin neman hakkinsa a gaban Kotu kan wani ɗan majalisar jiharsa, Hon. Ginger Onwusibe, da ya masa baraazana da rayuwa
Matashiya mai suna Munayah Yusuf Hassan, ta zama mace ta farko yar arewacin Najeriya da aka dauka a matsayin kwararriyar Lauya a manyan Kotunan Ingila da Wales.
Yan ta'addan Boko Haram sun farmaki garin Ngulde da ke karamar hukumar Askira-Uba ta jihar Borno a ranar Juma'a inda mutum hudu harda limamin Gima suka mutu.
Sama da mmutum 70 da ake zargin 'yan Boko Haram ne ruwa yayi awon gaba da su a a wani rafi bayan luguden wutan da dakarun Operation Hadin Kai suka yi a Borno.
Labarai
Samu kari