Dan majalisa a Amurka, Riley Moore, ya yi tsokaci kan harin da kasarsa ta kawo a Najeriya. Ya bayyana cewa harin ya hana kisan Kiristoci lokacin Kirsimeti
Dan majalisa a Amurka, Riley Moore, ya yi tsokaci kan harin da kasarsa ta kawo a Najeriya. Ya bayyana cewa harin ya hana kisan Kiristoci lokacin Kirsimeti
Wani shugaban Tiv ya rubutwa wasika ga Donald Trump na Amurka kan bukatar kai hari Benue da wasu jihohi a Arewa ta Yamma da Arewa maso Gabas bayan harin Sokoto.
Hukumomi sun damke wani soja da ke hada kai da mayakan ta'addanci na ISWAP wurin kai farmaki amma ya bindige kansa yayin da ake kokarin mika shi barikin soja.
Kamaliza Verena budurwa ce mai shekaru 70 wacce ke fatan samun saurayi kafin ta bar duniya. Matar ta yi rashin sa'ar samun masoyi duk da cewar tana son haka.
Wasu yan bindiga da ake zargin yan fashi da makami ne sun kai har gidan babban jigon jam'iyyar All Progressives Congress (APC) kuma na hannun daman Buhari.
An gano gawar matar da aka yi wa ganin karshe a ranar Alhamis 14 ga watan Afrilu, kuma an cire wasu sassan jikinta. A cewar kawunta Richard Iorliam, an sace Ste
Makonni biyu da suka gabata, Shugaba Muhammadu Buhari ya bada umurnin ftar da tn 40,000 na kayan hatsi daga runbun gwamnati don rabawa talakawan Najeriya albark
Wani faifan sauti ya bayyana lokacin da wani dan majalisar tarayya na yiwa wani barazanar mutuwa. Wannan na zuwa ne gabanin taron zaben fidda gwanin jam'iyyar.
Hukumar yaki da fasa-kwabrin miyagun kwayoyi ta jihar Kaduna (NDLEA) ta ce jami'anta sun kama jimillan kwayoyin tramadol na 2.3m, codeine 396kg a cikin jihar.
Rundunar 'yan sanda jihar Kaduna ta bayyana yadda tayi ram da wasu mutum biyu da ake zargin 'yan ta'adda ne a cikin jihar, daya a Giwa,dayan a Tudun wada Zaria.
Mai Martaba Muhammadu Sanusi II ya yi sanadiyyar fitowar mutane daga gidan yari, ya biya bashi da tarar N16,820, 370, ya kubutar da jama’a daga gidan yari.
Labarai
Samu kari