Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP a zaben 2023, Peter Obi, ya shirya komawa jam'iyyar. Peter Obi ya sa lokacin da zai koma jam'iyyar ADC.
Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP a zaben 2023, Peter Obi, ya shirya komawa jam'iyyar. Peter Obi ya sa lokacin da zai koma jam'iyyar ADC.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta bi diddigin wani dan bindiga mai saka bidiyo yana nuna kudi da makamai a intanet. An kama dan bindiga Siddi a Kwara.
An yi wa kanin Aisha Buhari, Mahmud Halilu Ahmad da aka fi sani da Modi nadin sarautar gargajiya a masarautar Adamawa. Lamidon Adamawa, Dr Muhammadu Barkindo Al
Hukumar lura da wutan lantarkin Najeriya NERC ta bayyana cewa bata bada izinin kara farashin wuta ba tukunna. Shugaban hukumar, Garba Sanusi, yayin hira da mane
Mataimakin shugaban kasa kuma mai niyyar takara kujeran shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo, ya bayyana cewa akwai siyasa da yawa cikin lamarin tsaro a kasar.
Makonni biyu da sace su, har yanzu yan bindiga basu sako mai taimakon talakawa, Injiniya Ramatu Abarshi da diyarta da direbanta da suka sace a jihar Kaduna ba.
Gwamnan babban bankin Najeriya CBN, Godwin Emefiele, ya yi magana karon farko kan maganar sayan Fam na takara kujerar shugaban kasa karkashin jam'iyyar APC.
Kungiyar AON ta ce dakatarwar za ta fara aiki ne daga ranar Litinin mai zuwa, saboda karin farashin man jiragen sama da aka yi a kan Naira 700 kan kowace lita.
Daya daga cikin mambobin kwamitin ganin wata ta kasa, Simwal Jibrin, ya yi martani kan faifan bidiyon dake kafafen sada zumunta na jawabin Malam Musa Lukuwa.
Hukumar hana almundahana da yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa watau EFCC ta bayyana cewa za ta tabbatar da cewa kudaden da akayi amfani wajen sayan Fom na.
Mustapha Baba, wani dan kasuwa ya roki wata kotun musulunci da ke Jihar Kaduna ta umarci tsohuwar matarsa, Amina Sani, ta dawo masa da sarkar lu’u-lu’un da ya b
Labarai
Samu kari