Sanannen malamin addinin Musulunci, Sheikh Sani Yahaya Jingir, ya yi karin haske kan dalilinsa na tallata tikitin musulmi da musulmi a tarayyar Najeriya.
Sanannen malamin addinin Musulunci, Sheikh Sani Yahaya Jingir, ya yi karin haske kan dalilinsa na tallata tikitin musulmi da musulmi a tarayyar Najeriya.
Kungiyar ECOWAS ta buɗe shafin neman tallafin $65,000 ga sababbbin kamfanoni, inda ‘yan Najeriya za su iya nema kafin ranar 31 ga Agustan shekarar 2026.
Wata matashiyar budurwa mai shekaru 16, Priscilla Galadima, ta gamu da ajalinta bayan wata motar tanka ta bi ta kanta a garin Minna, babban birnin jihar Neja.
Gungun fusatattun matasa da ba a iya gane ko su waye ba, sun farmaki cocin RCCG a yayin da ake tsaka da gudanar da Ibada, inda suka farfasa muhimman abubuwa.
Kwamitin kula da asusun raya muhalli ta fara bincike kan zargin badakalar kudade na Naira biliyan 81 wurin dashen Itatuwa miliyan 21 a jihohin Arewacin Najeriya
Atiku Abubakar, dan takarar jam’iyyar PDP a zaben 2023 ya bayyana hanyar da ECOWAS da AU za su bi don hana sojoji karbe mulki a Afrika. Ya yi martani kan Gabon.
Nyesom Wike, ministan Abuja ya ce Shugaban kasa Bola Tinubu ya umurce shi da ya farfado da FCT. A ranar 16 ga watan Agusta ne aka nada Wike ministan Abuja.
Gwamnan jihar Jigawa ya amince da biyan kudin makarantar dalibai masu karatu a jami'o'i guda huɗu a ƙasar nan. Gwamnan ya amince da biyan domin tallafawa iyaye.
Sifetan 'yan sanda a Najeriya, Olukayode Egbetokun ya bayyana cewa hukumar su na bukatar karin jami'ai dubu 190 don wadatar da tsaro kamar yadda ya kamata.
Alhaji Atiku Abubakar, ɗan takarar shugabancin ƙasa na jam'iyyar PDP, kuma tsohon mataimakin shugaban ƙasa, ya bukaci kungiyar ECOWAS da AU da su yi ƙoƙarin.
Jami'an ƴan sanda a jihar Ogun sun cafke wani fasto na cocin Cherubim and Seraphim Church, bisa zargin cinnawa wata budurwa wuta lokacin yi mata addu'a a cocin.
Labarai
Samu kari