Wasu matasa sun gudanar da zanga-zanga a gidsn tsohon shugaban kasa, Goodluck Ebele Jonathan. Sun bukaci ya fito takara a babban zaben shekarar 2027.
Wasu matasa sun gudanar da zanga-zanga a gidsn tsohon shugaban kasa, Goodluck Ebele Jonathan. Sun bukaci ya fito takara a babban zaben shekarar 2027.
Tsohon shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya ce an masa gurguwar fassara kan kiran Muhammadu Sansu da Sarkin Kano a wurin rantsar da Murtala Garo.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai hari garuruwa biyu a yankin ƙaramar hukumar Ningi ta jihar Bauchi, sun halaka mutum ɗaya kana suka sace wasu mutane huɗu.
Jami'an 'yan sanda sun tabbatar da mutuwar wani dattijo mai suna Umar Hassan da aka buge shi da doki a unguwar Maina da ke karamar hukumar Ringim a jihar Jigawa
Tsohon dan majalisar tarayya, Shehu Sani ya tuna da ranar damokradiyya, ya saki jerin sunayen yan arewa da suka kasance cikin fafutukar tabbatar da June 12.
Wannan mummunan al'amari ya afku a Abuja a ranar Asabar, 10 ga watan Yuni inda aka gano gawar wasu mata da miji kwance dumu-dumu cikin aman jini a gidansu.
Rundunar sojin Opreation Hadin Kai ta yi nasarar kama matasa 'yan kungiyar Marlian 15 da ake zargi da kai hari kan mutane da kuma kwace musu wayoyi a yankunan.
Za a ji Godwin Emefiele ya shiga uku, DSS sun karbe takardunsa domin hana shi tserewa. Har yanzu Gwamnan bankin CBN da aka dakatar ya na hannun jami’an tsaro.
Babban Faston majami'ar Katolika, Rabaran Ignatius Kaigama ya bukaci shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu da ya cika alkawuran da ya dauka musu a baya kafin zabe.
Tsohon shugaban kwamitin harkokin sufurin jiragen sama na majalisar wakilai ta ƙasa, Nnolim Nnaji ya caccaki tsohon ministan sufurin jiragen sama, Hadi Sirika.
A karshen makon nan aka ji ‘Yan bindiga sun yi garkuwa da Sarakuna, an bindige wani shahararren ‘dan kasuwa a yankin na Ningi wanda aka fi sani da Haruna Dan-Oc
Labarai
Samu kari