Jami'an hadin guiwa na Civilian Joint Task Force (CJTF) sun tabbatar da hallaka shahararren jagoran ’yan bindiga, Kachalla Isihu Buzu, a wani samame a Zamfara.
Jami'an hadin guiwa na Civilian Joint Task Force (CJTF) sun tabbatar da hallaka shahararren jagoran ’yan bindiga, Kachalla Isihu Buzu, a wani samame a Zamfara.
Jarman Sokoto, Alhaji Umarun Kwabo tare da tsaffin kwamishanonin jam'iyyar PDP biyu da kuma hadiman gwamna Aminu Waziri Tambuwal 127 sun koma jam'iyyar APC.
TSaffin shugabannin kasar Najeriya, sama da gwamnoni goma da ministoci, shugabannin hafsoshin soja sun dira fadar shugaban kasa domin halartan taron magabata.
Fasar shugaban kasa ta aika sakon gayyata ga dukkan tsaffin masu fada a ji a Najeriya da suka taba rike babban mukami don tattaunawa kan wasu matsaloli da suka.
Gwamnatin tarayya ta ofishin ministan shari'a kuma antoni janar ta bayyana cewa za ta bi umurnin kotun koli nda hana yunkurin haramta amfani da tsaffin Naira.
Shahrarren dan kasuwa, bakin fatan da yafi kudi a duniya, Alhaji Aliko Dangote, ya yi kira ga gwamnatin tarayya ta fara hukunta masu shigo da tufafi daga waje.
'Yan sanda a jihar Oyo sun gurfanar da wasu mutum 2 kan zarginsu da kama basaraken kauyensu tare da lallasa masa bakin duka. Sun yi yunkurin tayar da tarzoma.
Wata matar aure 'yar kasuwa a Abuja mai suna Ijoma ta maka mijinta a gaban kotu kan zarginsa da hana ta hakkin aure, duka, naushi da duk wani nau'in cin zarafi.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu ya bayyana abin da yake so daga sarkin Musulmi na goyon baya, sarkin ya bayyanar masa komai.
Atiku Abubakar ya shiga rudani yayin da ya gaza fadin wanda yake so ya gaji Ganduje a zaben 2023 da ke tafe nan ba da jimawa ba a shekarar da muke ciki yanzu.
Labarai
Samu kari