Hukumar INEC ta ƙara ɗan takarar jam'iyyar SDP, Francis Ajala, cikin zaɓen gwamnan Osun bayan hukuncin kotu, inda jam’iyyun da za su fafata suka koma 15.
Hukumar INEC ta ƙara ɗan takarar jam'iyyar SDP, Francis Ajala, cikin zaɓen gwamnan Osun bayan hukuncin kotu, inda jam’iyyun da za su fafata suka koma 15.
Kungiyar ECOWAS ta buɗe shafin neman tallafin $65,000 ga sababbbin kamfanoni, inda ‘yan Najeriya za su iya nema kafin ranar 31 ga Agustan shekarar 2026.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya ce yana bibiyar halin da ake ciki a ƙasar Gabon sakamakon kifar da gwamnatin Demokuradiyya da sojojin ƙasar suka yi.
Bayan samun tasgaro a juyin mulki a Gabon a shekarar 2019, sojin kasar sun samu nasarar kifar da gwamnatin Ali Bongo bayan shekaru 12 ya na mulkin kasar Gabon.
Shahararren ɗan daudun nan Idris Okuneye Olanrewaju wanda aka fi sani da Bobrisky, ya yi martani kan kamen 'yan luwadi 100 da jami'an 'yan sandan jihar Delta.
Kasar Najeriya ta yi nasarar biyan bashin makudan kudade har na Dala biliyan 1.17 ga kasashen Sin da Faransa da kuma Bankin Duniya cikin watanni shida kacal.
Hukumar yan sanda reshen jihar Delta ta sha alwashin gurfanar da yan luwadin da jami'anta suka damƙe a wani fitaccen Otal a jihar Delta bisa dokar Najeriya.
Pa Michael Taiwo Akinkunmi, wanda ya kirkiri tutar Najeriya ya rasu yana da shekaru 84 a duniya. Daya daga cikin ‘ya’yansa ne ya sanar da labarin mutuwarsa.
'Yan sanda sun yi ram da wani ɗalibin jami'ar Patakwal (UNIPORT) bisa zargin ya daɓa wa budurwarsa wuka har lahira daga samun saɓani a gidan da yake zaune.
Tsohon ministan harkokin jiragen sama, Femi Fani-Kayode ya ce ko kadan bai yi mamakin faruwar juyin mulki ba a kasar Gabon inda ta ce sauran kasashe su shirya.
Ministan yaɗa labarai, Mohammed Malagi, ya bayyana cewa gwamnatin Tinubu ta zare hannunta daga biyan tallafin man fetur ne domin inganta rayuwar yan Najeriya.
Labarai
Samu kari