Wasu matasa sun gudanar da zanga-zanga a gidsn tsohon shugaban kasa, Goodluck Ebele Jonathan. Sun bukaci ya fito takara a babban zaben shekarar 2027.
Wasu matasa sun gudanar da zanga-zanga a gidsn tsohon shugaban kasa, Goodluck Ebele Jonathan. Sun bukaci ya fito takara a babban zaben shekarar 2027.
Tsohon shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya ce an masa gurguwar fassara kan kiran Muhammadu Sansu da Sarkin Kano a wurin rantsar da Murtala Garo.
Yayin da kamfanin Twitter ya kasance daya daga wadanda ba sa biya biyan kudi, Musk ya gano hanyar da ya ce zai fara ba da kudi ga jama'ar kafar bisa sharadi.
Dan majalisar wakilan da ya fara kiran shirin jirgin gwamnatin Najeriya na Nigeria Air ya nemi cin hanci a wurin minista Hadi Sirika na wani kaso mai tsoka.
Rundunar ƴan sandan birnin tarayya Abuja, ta cafke wani ɓata-gari wanda ya daɗe yana bayar da bayanan sirri, safarar makamai da kayan abinci ga ƴan bindiga.
Yayin da har yanzu ba a warware matsalar ASUU ba, hukumar NUC ta amince a sake kafa sabbin jami'o'i a kasar nan masu zaman kansu, An fadi manufar yin hakan.
An rahoto cewa za a yi wa dakataccen gwamnan babban bankin Najeriya, CBN, Godwin Emefiele tambayoyi kan basussukan da aka bai wa manoma karkashin shirin Fadama.
Gwamnan jihar Benue Rev. Fr. Hyacinth Alia ya shirya dawo da kadarorin gwamnatin jihar waɗanda gwamnatin Samuel Ortom, ta tattara ta yi awon gaba da su a jihar.
Duk da tarin sukar da take sha, gwamnatin jihar Kano ta ci gaba da aikin rusa gine-gine kan filin gwamnati da ake zargin gwamnatin Abdullahi Ganduje da siyarwa.
Tsohon gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle, ya bayyana cewa tun kafin ya zama gwamnan jihar Zamfara ya siyo da yawa daga cikin motocinsa da aka kwace masa.
Wata matashiya da ta auri mai nakasa ta wallafa tsoffin hotunansa don nuna yadda yabsauya bayan shekaru 10, kuma jama’a da dama sun yaba tsantsar kyawunsa.
Labarai
Samu kari