Jami'an hadin guiwa na Civilian Joint Task Force (CJTF) sun tabbatar da hallaka shahararren jagoran ’yan bindiga, Kachalla Isihu Buzu, a wani samame a Zamfara.
Jami'an hadin guiwa na Civilian Joint Task Force (CJTF) sun tabbatar da hallaka shahararren jagoran ’yan bindiga, Kachalla Isihu Buzu, a wani samame a Zamfara.
Gwamnatin jihar Neja ta shiga sahun wasu jihohin arewa da suka maka gwamnatin tarayya a gaban kotun koli a kan manufar babban bankin Najeriya na sauya Naira.
Kamfanin da ke da alhakin buga isassun kudin Najeriya, NSPM, ya karyata labarin cew aba tada isassun kayan aiki da kuma cewa wani kamfanin birtaniya ke bugawa.
Wasu yan bindiga dadi sun kai mumunan hari kan tawagar motocin gwamnan jihar Delta a jihar Anambra inda suka hallaka jami'an yan sanda uku wuta, gwamnan bai cik
Batun canjin takardun kudi ya jawo Gwamnatin tarayya za tayi shari’a da Gwamnatin jihar Neja. Wani Gwamnan Arewa ya bi sahu, ya yi karar Gwamnati a kotun koli
Hankula sun tashi a yankin Punjab na kasar Pakistan inda wasu fusatattun matasa suka kai hari ofishin yan sanda don kwato wani matashi da aka tsare kan zargi.
Kungiyar yan kasuwar arewa ta bayyana goyon bayanta ga umurnin da Gwamna Bello Matawalle na Jihar Zamfara ya bada na kama wadanda ke kin karbar tsaffin naira.
Yayin da ake ta kai kawo kan wa'adin daina amfani da tsoffin takardun naira, mun zauna mun tara maku wasu muhimman abubuwa 3 da suka kamata ku sani kan tsarin.
Babban bankin Najeriya (CBN) ya musanta barazanar da ake yaɗawa cewa za'a rufe wasu bankunan kasuwanci sabida karancin sabbin takardun N200, N500 da kuma N500.
Kungiyar kiristocin Najeriya, CAN, ta karrama Gwama Masari da lambar yabo ta 'Abokin Coci' saboda kyakkyawan shugabanci da yi wa coci da kirista hidima a jihar.
Labarai
Samu kari