Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta gamsu da hujjojin da hukumar EFCC ta shigar kan tsohon ministan wutar lantarki, Saleh Mamman kan damfarar N33.8bn.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta gamsu da hujjojin da hukumar EFCC ta shigar kan tsohon ministan wutar lantarki, Saleh Mamman kan damfarar N33.8bn.
Tsohon shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya ce an masa gurguwar fassara kan kiran Muhammadu Sansu da Sarkin Kano a wurin rantsar da Murtala Garo.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya dakatar da gwamnan babban bankin kasar, CBN, Godwin Emefiele bisa zargin badakala da kuma daukar nauyin ta'addanci a kasar.
Gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akeredolu, ya ɗauki hutun kwanaki 21 domin tafiya ƙasar waje neman lafiya, ya miƙa mulki ga mataimakinsa kafin ya dawo a 6 ga Yuli.
Rahotanni sun tabbatar da aukuwar wani mummunan hatsarin jirgin ruwa a wani ƙauye cikin jihar Kwara. Jirgin mai ɗauke da mutum 100 ya kife ne ana cikin tafiya.
Wata mata wacce ta tausayawa halin da wani direban mota ke ciki bayan kara farashin man fetur ta bayyana yadda ta taimaka masa da N10,000 wanda ya sa shi kuka.
Jami'an rundunar sojin Operation Hadarin Daji sun kai samame mafakar 'yan fashin daji a yankin karamar hukumar Bukkuyum a jihar Zamfara, sun sheke guda uku.
Sanatan Adamu Bulkachuwa ya yi tinkaho da rawar ganin da yake takawa a rayuwar matarsa, Justis Zainab Bulkachuwa wajen yanke hukunci lokacin da take alkali.
Shugaba Bola Tinubu ya rattaba hannu akan dokar ba wa dalibai rancen kudi don yin karatu a kasar, dokar za ta ba dalibai dama da ba su da karfin yin karatu.
Wani matashi da aka bayyana sunansa da Chukwudi, ya rasa ransa sakamakon nutsewa da ya yi a ambaliyar ruwa da ta rutsa da shi a gidan da yake zaune a Enugu.
Za a ji wata kungiyar nan ta International Society for Civil Liberties and Rule of Law ta na so a kama Malam Nasir El-Rufai makonni 2 bayan ya sauka daga mulki.
Labarai
Samu kari