Majalisar Amintattu (BoT) ta tsagin Tanimu Turaki da aka rushe ta nada shugabannin jam'iyyar PDP na rikon kwarya bisa tanadin kunndik tsarin mulkin jam'iyya.
Majalisar Amintattu (BoT) ta tsagin Tanimu Turaki da aka rushe ta nada shugabannin jam'iyyar PDP na rikon kwarya bisa tanadin kunndik tsarin mulkin jam'iyya.
NiMet ta yi hasashen ruwan sama mai ƙarfi da iska a jihohin Arewa da Kudancin Najeriya a yau 4 ga Mayu, 2026, tare da gargaɗi kan ambaliya da haɗarin walƙiya.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda zai tura kudiri zuwa majalisa domin inganta tsaro. Tuni mutane su ka fara yabawa wannan mataki da sabon Gwamna ya dauka
Tsagerun yan bindiga sun yi garkuwa da da babban limamin masallacin Uso da ke karamar hukumar Akure ta arewa a jihar Ondo, Alhaji Ibrahim Bodunde Oyinlade.
Yayin da wasu ke cin abinci su yi sutura da soshiyal midiya, ga kuma sada zumunta daga nesa, farfesa Soyinka ya ce hakan dawo da mutane baya ya yi ba gaba ba.
Wani abin ban sha'awa da mamaki ya faru a yayin da wani lakcara a jami'ar Abia ya gano cewa malamar da ta koyar da ni a makarantar nursery ta zama dalibarsa.
Biyo bayan cin mutunci da matsaloli da mutane ke fuskanta daga wasu kamfanoni ko manhajoji masu bada bashi ta shafin intanet, gwamnati ta shiga harkar ta tsafta
Gwamnatin Kano ta soma rushe gine-ginen da ke filin Kwalejin Fasaha ta Kano a Salanta. Hakan ya jawo rigima ta Barke tsakanin Masu Rusau da Masu Gidaje a jiya.
Allah ya yiwa basaraken Kudancin Najeriya rasuwa, kamar yadda wani daga cikin 'ya'yansa ya bayyana a kafar sada zumunta. Tuni dai aka fara jimamin rasuwarsa.
Shugaban Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya kafa tarihi a siyasar Najeriya, ya amince sa motocin kashe wuta a cikin jerin gwanon motocin shugaban ƙasa.
Yayin da ake ci gaba da yaki da ta'addanci a Arewa, wani rikici ya barke, inda makiyaya da manoma suka hallaka kansu a wani yankin jihar Filato da ke Arewa.
Labarai
Samu kari