A makon nan ne shahurarren dan kwallon kafa Cristiano Ronaldo ya auri budurwarsa Georgina Rodriguez a kasar Portugal. Sun yi auren sirri a gaban 'ya'yansu biyar.
A makon nan ne shahurarren dan kwallon kafa Cristiano Ronaldo ya auri budurwarsa Georgina Rodriguez a kasar Portugal. Sun yi auren sirri a gaban 'ya'yansu biyar.
Kungiyar ECOWAS ta buɗe shafin neman tallafin $65,000 ga sababbbin kamfanoni, inda ‘yan Najeriya za su iya nema kafin ranar 31 ga Agustan shekarar 2026.
Wasu munanan haɗuran mota da suka auku sun salwantar da rayukan mutum takwas a jihohin Ogun da Ondo. Haɗuran sun auku ne a dalilin gudu wanda ya wuce ƙa'ida.
Yajin aikin gargaɗin da ƙungiyar kwadago ta ƙasa NLC ta fara ya kawo jinkiri a zaman Kotun sauraron kararrakin zaben yan majalisar tarayya mai zama a Ogun.
Gwamnatin Tarayyar Najeriya, ta sanar da sabon farashin mitar wutar lantarki. Sanarwar ta fito ne ta hannun hukumar da ke sa ido kan wutar lantarki (NERC).
Shugaban Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, da tawagarsa sun isa ƙasar Indiya domin halartar taron G20, da isarsu Tinubu ya gana da shugaban Hinduja Group.
Gwamnati ta lashe amanta domin gudun karin tashin farashin fetur. Idan aka bar farashi a hannun ‘yan kasuwa, sai an koma saida litar fetur a kan akalla N818.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya gargadi masu shirya kawo tarnaki a tsare-tsaren gwamnatin Shugaba Tinubu, ya ce ba za a dawo da tallafin mai ba.
Gwamnatin jihar Abia ta bayyana gaskiya kan batun korar ma'aikata 10,000 daga bakin aikinsu. Gwamnatin ta ce sam ba haka ba ne, ƙarya ce kawai aka yi mata.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu a jiya Talata 5 ga watan Satumba ya yi sabbin nade-nade guda takwas a ma'aikatar birnin Tarayya wanda za su kasance sakatarori.
Tsohon shugaban tsagerun Neja Delta, Asari Dokubo ya aike da matasa zuwa harabar kotun zaben shugaban ƙasa. Matasan ɗauke da alluna sun je goyon bayan Tinubu.
Labarai
Samu kari