A labarin nan, za a ji cewa ofishin mai ba Shugaban Kasa shawara a kan matsalar tsaro, inda ya ce ya kamata a zage damtse a yayin bukukuwan karshen shekara.
A labarin nan, za a ji cewa ofishin mai ba Shugaban Kasa shawara a kan matsalar tsaro, inda ya ce ya kamata a zage damtse a yayin bukukuwan karshen shekara.
Shugaba Bola Tinubu ya umarci gwamnonin jihohi 36 a Najeriya su bai wa kananan hukumomi kudinsu kai tsaye, domin bin hukuncin Kotun Koli kan ‘yancinsu.
Gwamnatin tarayya na neman ayi sulhu kan shari’ar canjin kudi. Nasir El-Rufai ya fadi dalilin Gwamnonin Jihohi na kin yin sulhu da Gwamnatin tarayya kan batun.
Gwamnatin Jihar Kaduna ta sake maka Gwamnatin Tarayya da Babban Bankin Najeriya (CBN) a kotu kan wa’adin canjin kudi, saboda abin da suka kira bijire wa kotu.
Ana tsaka da shan wahala game da karancin sabbin Naira, shugaban kasa Muhammadu Buhari zai yiwa 'yan kasa jawabi kan halin da ake ciki. Shugaban zai yi bayani.
A lamarin da muke samun labarinsa mai daukar hankali, wasu tsageru sun kone bankuna biyu a jihar Delta. Rahoto ya bayyana yadda aka kama mutanen bayan barnar.
Gwamnan jihar Kaduna ya bayyana gaskiyar dalilin da yasa ba zai amince Buhari ya kara wa'adin da ya ke son sakawa na tsawaita wa'adin daina amfani da kudi ba.
Hankulan al'umma sun tashi a yayin da wasu yan sanda a unguwar Ikorodu, jihar Legas suka kashe wani mutum wanda daga baya suka gano jami'in rundunar soja ne.
Rikici ya barke tsakanin matasa da a garin Magama-Gumau da ke karamar hukumar Toro a Jihar Bauchi da jami'an yan sanda na Abuja da suka yi dirar mikiiya a garin
Shugaban kasa, Alhaji Muhammadu Buhari, ya sake tattaunawa da gwamnan CBN, Godwim Emefiele, awanni bayan Kotun koli ta kara ɗage sauraton kara kan sauya naira.
Hukumar shirya jarrabawar JAMB ta bayyana cewa, ta tsawaita wa'adin rufe rajistan UTME na bana saboda wasu dalilai da suka faru a kasar nan na karancin kudi.
Labarai
Samu kari