Donald Trump ya ce Amurka ce ke da cikakken iko kan Mashigar Hormuz, yayin da Iran ta ce ba za ta buɗe mashigar ba sai Washington ta sauya matsayinta.
Donald Trump ya ce Amurka ce ke da cikakken iko kan Mashigar Hormuz, yayin da Iran ta ce ba za ta buɗe mashigar ba sai Washington ta sauya matsayinta.
Kungiyar ECOWAS ta buɗe shafin neman tallafin $65,000 ga sababbbin kamfanoni, inda ‘yan Najeriya za su iya nema kafin ranar 31 ga Agustan shekarar 2026.
Gaskiyar zance ta bayyana kan batun cewa Rabaran Ejike Mbaka ya gaya wa Shugaba Tinubu cewa ya fara shirin yin bankwana da kujerar shugaban ƙasan Najeriya.
Wasu 'yan fashi da makami sun kai hari garuruwa uku da ke yankin Ibadan, babban birnin jihar Oyo da tsakar dare wayewar garin Talata, sun tafi kaya masu amfani.
Jami'an hukumar tsaron farin kaya (DSS) sun damƙe wasu ma'aikata bisa zargin wawure kayayyakin da gwamnati ta ware domin tallafa wa yan ƙasa su rage radadi.
Gwamnan jihar Zamfara, Dakta Dauda Lawal Dare, ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta dauki 'yan sa kai domin taimakawa jami'an tsaro wajen yaƙi da 'yan bindiga.
Rundunar ƴan sandan jihar Adamawa ta cafke masu garkuwa da mutane da fashi da makami mutum 32 a jihar. Hukumar ta kuma karrama jami'an da suka cafko miyagun.
Kotun sauraron ƙarar sanatan Kogi ta Gabas ta yanke hukuncinta kan shari'ar neman ƙwace nasarar sanatan APC. Kotun ta soke tare da umartar a sake wani zaɓen.
Wasu tsagerun 'yan bindigan daji sun tashi mutanen ƙauyuka sama da 15 yayin da su ka kai wani kazamin hari jihar Taraba da ke Arewa maso Gabashin Najeriya.
Babban lauya, Bulama Bukarti ya bayyana cewa yajin aikin da ƙungiyar ƙwadago ta fara ka iya hana kotun zaben shugaban ƙasa yanke hukuncinta a ranar Laraba.
Hukumar masu yi wa ƙasa hidima (NYSC) ta bayyana abin da zai sanya a daina sace masu yi wa ƙasa hidima. NYSC ta bayyana cewa tafiyar dare ce silar sace su.
Labarai
Samu kari