Hukumar INEC ta fara daukar matakan sulhu domin kawo masalaha a tsakanin shugabannin jam'iyyar PDP da ke adawa da juna, ta shirya taro na musamman a Abuja.
Hukumar INEC ta fara daukar matakan sulhu domin kawo masalaha a tsakanin shugabannin jam'iyyar PDP da ke adawa da juna, ta shirya taro na musamman a Abuja.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya, Sanata Godswill Akpabio ya bayyana mutanen da ya ce su ne ke daukar nauyin ta'addanci a kasar nan.
Wasu gwamnatocin jiha goma sun koma kotun kolin Najeriya kan lamarin sauya fasalin Nairan da yaki ci, yaki cinyewa har yanzu al'ummar Najeriya na cikin wahala.
Shugaban Uwar Jam'iyyar All Progressives Congress APC, Sanata Abdullahi Adamu, ya kira daukacin gwamnonin jam'iyyar zaman gaggawa domin tattaunawa kan wasu abu.
Rundunar yan sandan Najeriya ta jihar Adamawa ta yi nasarar kama wani dan sanda wanda ake zargi da kashe wata dattijuwa yar shekara 80, Maryam Yerbure Abdullahi
Jirgin yakin neman zaben takarar kujerar shugaban kasan Najeriya a zaben 2023 na jam'iyyar PDP ya zo karshe inda dan takarar jam'iyyar ya dira jiharsa ta Adamaw
Wasu yan bindiga dadi dun kai hari ofishin jami'an yan sandan Najeriya dake jihar Anambra da sanyin safiyar ranar Asabar kuma akalla yan sanda uku sun hallaka.
Wasu bankunan kasuwanci a Najeriya sun yi kunnen uwar shegu da sanarwan babban bankin Najeriya CBN, sun cigaba da amasar tsoffin naira daga hannun yan Najeriya.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya caccaki shugaban kasa, Muhammad Buhari, bisa matakin da ya ɗauka na fatali da umarnin Kotu kan tsoffin takardun naira.
Ƙaramin ministan ƙwadago da samar da aikin yi, Festus Keyamo, ya caccaki shugaba Buhari kan ƙin yin biyayya ga umurnin kotun ƙoli. Yace shugaban yayi kuskure
Wata kotun sauraron laifuka na musamman a Legas ta yanke wa Dr John Abebe, sirikin tsohon shugaban kasa Cif Olusegun Obasanjo daurin shekaru bakwai a gidan yari
Labarai
Samu kari