Gwamnatin Iran ta gargadi shugaban Amurka, Donald Trump kan bayanin da ya yi na cewa zai raka jiragen ruwa su wuce ta mashigar Hormuz da Iran ta toshe.
Gwamnatin Iran ta gargadi shugaban Amurka, Donald Trump kan bayanin da ya yi na cewa zai raka jiragen ruwa su wuce ta mashigar Hormuz da Iran ta toshe.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta yi Allah-wadai da kashe ministan tsaron kasar Mali, Sadio Camara, bayan harin ta’addanci da ya rutsa da shi a gidansa.
Wasu miyagun mahara sun halaka babban basaraken Fulani da ke a wani ƙauye a ƙaramar hukumar Zaria cikin jihar Kaduna. Maharan sun kuma halaka ƴaƴansa guda huɗu.
Ana zargin cewa Hukumar EFCC ta fara farautar tsohon Gwamna, Bello Muhammad Matawalle. Kwanaki 21 da su ka wuce kenan da Bello Matawalle ya sauka daga ofis.
Alhaji Aliko Dangote ya rasa matakin farko a masu arzikin Nahiyar Afirka bayan da wani shahararren mai arziki na kasar Afirka ta Kudu Rupert ya karbi matsayinsa
Farfesa Isa Pantami ya samu lambar yabo daga gidan talabijin ta Qausain bisa kokarinsa na kawo abubuwan ci gaba a bangaren sadarwa d tattalin arziki na zamani.
An yaba ma shugaban kasa Bola Tinubu kan dakatar da Abdulrasheed Bawa a matsayin shugaban EFCC saboda yana bin duk abun da Abubakar Malami ya fada masa ne.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya ƙulla yarjejeniya da wasu ƙasashen nahiyar Afirika domin kawo ƙarshen mamaye kasuwar iskar gas ta Rasha a nahiyar Turai.
Fada ya kaure tsakanin jami'in hukumar NSCDC da wani dan bautar kasa a ranar Asabar, 17 ga watan Yuni kan abinci a wajen wani taro inda suka ba hammata iska.
Uwargidan shugaban kasa, Sanata Oluremi Tinubu, ta bayyana cewa mata sun cancanci karin mukaman shugabanci domin bayar da gudunmawarsu wajen ci gaban kasar.
Hukumar DSS ta bankado wani shirin ƙulla-ƙulla da ake shiryawa kan gwamnatin tarayya da hukumar saboda cafke dakataccen gwamnan babban bankin Najeriya, Emefiele
Labarai
Samu kari