Latest
Mutanen yankin Neja Delta sun gargadi Bola Tinubu kan dokar ta baci da ya sanya a jihar Rivers da dakatar da gwamna Siminalayi Fubara da 'yan majalisar Rivers.
Kungiyar lauyoyin Najeriya, NBA ta yi Allah-wadai da cire Gwamna Fubara da ‘yan majalisa, tana mai cewa dokar ta-baci ba ta bai wa Shugaban Kasa wannan iko ba.
Wasu fusatattun masu zanga-zanga sun nuna bacin ransu kan kisan da 'yan bindiga suka yi wa manoma a jihar Ondo. Sun mamaye gidan gwamnatin jihar.
Jam'iyyar adawa ta PDP ta bayyana gwamnatin Bola Ahmed Tinubu da cewa ta na kokarin tabbatar da mulkin danniya da murde 'yan adawa da ke fadin kasar nan.
Sanata Shehu Sani ya sha rubdugu da ya goyi bayan dakatar da gwamna Siminalayi Fubara. Shehu Sani ya ce sanya dokar ta baci a Rivers ce mafita kawai.
Bayan ayyana dokar ya ɓaci, dakarun sojojin Najeriya sun mamaye fadar gwamnatin jihar Ribas, har an fara yaɗa jita-jitar ba a san inda Fubara ya shiga ya buya ba.
Kungiyar gwamnonin jam'iyyar PDP sun nuna rashin jin dadinsu kan dakatarwar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yi wa Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Rivers.
Gwamnatin Kano ta bayyana cewa jami'an tsaro sun shirya bayar da tsaro, yayin da jama'a za su gudanar da bukukuwan hawan karamar sallah mai zuwa.
Shugaban kasan Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya sanya dokar ta baci a jihar Rivers tare da dakatar da Gwamna Siminalayi Fubara da 'yan majalisar dokoki.
Masu zafi
Samu kari