Latest
A zaman FEC na wanna makon an amince za a gyara hanyar Garin Bida zuwa Lambata wanda ta lalace kwarai. Za a kashe Biliyan 33 inji Ministan ayyuka na kasar. An dai dade ana jiran tsammani a gyara wannan titin a Neja.
Wata kotun Majistare dake Abuja ta bayar da belin yan shia 22 da aka tsare a ranar Alhamis, 19 ga watan Afrilu. Yan sanda ne suka kama yan shian a ranar Litinin sannan kuma aka zarge su da ta’addanci, taro ba bisa ka’ida ba.
Mai martaba Sarkin Kano, Muhammadu Sunusi II ya umarci shugaban hukumar Hisbah, Sheikh Aminu Daurawa da ya binciko hakikanin gaskiyar zarge zargen da ake yadawa a gari na cewar matasa na tafka ta’asa iri iri a gidajen kallon kwall
A wani sabon nazari gami da binciken wata kwararriyar a kiwon lafiya ta jihar Legas, Farfesa Njideka Okubadejo hasashen cewa, cikin kowane minti biyu ana samun dn Najeriya daya da yake rasa rayuwar sa a sakamakon bugun zuciya.
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito a sakamakon harin da yan fashin suka kai, Dansanda guda ya mutu, yayin da dayan yake Asibiti cikin halin rai fakwai mutu fakwai. Wani shaidan gani da ido ya bayyana ma majiyarmu cewa yan fashin sun dira
Gwamnatin Shugaba Buhari ta kashe abin da ya haura Naira Tiriliyan guda wajen tallafin man fetur don haka ne wani babban Lauya ya taso Gwamnatin a gaba. Falana ya musanya rahoton NNPC don haka ya nemi ayi masa bayani.
Minista lokacin tsohon Shugaban kasa Jonathan da ake zargi da saida rijiyoyin man Najeriya ya sha a gaban Kotu. Kotu ta wanke Adoke daga hannun Hukumar EFCC tace ba ta isa ta kama shi ba don yayi aikin da aka sa shi ne.
A bangaren tattalin arziki za ku ji cewa an ga cigaba a kasashe irin Najeriya inji Babban bankin Duniya. An sanar da cewa za a samu habakar tattalin arziki da kashi 3.6% a Najeriya da irin su kasar Angola ta nan Afrika.
A ranar Alhamis 19 ga watan Afrilu, babbar kotun birnin tarayya dake zamanta a unguwar Jabi ta ci gaba da sauraron kara tare da gudanar da shari'ar matar nan da ake zargin ta da kashe mijin ta Bilyaminu, watau Maryam Sanda.
Masu zafi
Samu kari