Latest

Najeriya ta wadata da matasa masu kwazo da kokari - PDP
Najeriya ta wadata da matasa masu kwazo da kokari - PDP
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

Sakataren jam’iyyar PDP ya bayyana cewa kalaman da shugaba Buhari yayi game da matsan Najeriya ya raunata masu tinaninsu ga idon duniya data sansu da kwazo. Jam’iyyar PDP ta amince da cewa Najeriya bata gano muhimmancin matasa ba.