Tsakar daren jiya 'yan bindiga suka far ma wasu kauyukan Binuwai, sun kashe akalla 10

Tsakar daren jiya 'yan bindiga suka far ma wasu kauyukan Binuwai, sun kashe akalla 10

- Matsalar dai har yanzu ta kabilanci ce, watau makiyaya da manoma

- Ta rikice ta zama ta ramuwar-gayya da cin zali

- Gwamnati ta girke bataliyoyi, amma a banza

Tsakar daren jiya 'yan bindiga suka far ma wasu kauyukan Binuwai, sun kashe akalla 10
Tsakar daren jiya 'yan bindiga suka far ma wasu kauyukan Binuwai, sun kashe akalla 10

A daren jiya ne aka sake samun tashin hankali a jihar Benue, jiha da har yau ake ta samunn kashe-kashe da suka shafi kabilanci da kisan kare dangi, wanda aka fi dangantawa da makiyaya-manoma, wanda ya rutsa fda fulani masu kiwo da masu ta'addanci.

A kashe-kashen, da kone konen, an kashe akalla mutane 10, an kuma jikkata da dama, wasu kuma tuni suka tsere gudun hijira daga yankin Guma, Saghev, Tse-Abi, Tse-Ginde, Tse-Peviv, Tse-Ikyo, Agenke da Gbenke.

DUBA WANNAN: Hasashen 2019: APC a yankin Yarabawa

Bayanan sun fito ne ta bakin mai magana da yawun gwamnan jihar Ortom, Terver Akase, kuma ya ta'allaka hare-haren da cewa Fulani ne suka kai shi.

Latsa wannan domin samun labarai a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/naijcomhausa

Twitter: https://twitter.com/naijcomhausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Tags:
Online view pixel