Latest
A ranar Asabar kasar Nijar ta yi bikin cika shekaru 59 da samun 'yancin kai daga hannun kasar Faransa wadda ta yi maya mulkin mallaka. Bikin a wannan karo na zuwa ne daidai da lokacin da matsalolin tsaro suka dabaibaye kasar.
A ranar Laraba, 17 ga watan Yuli, ne rundunar 'yan sanda ta sanar da dokar hana duk wata zanga-zanga a cikin Abuja domin tabbatar da tsaron lafiya da dukiyar al'umma. An saka dokar ne biyo bayan gumurzun da aka sha tsakanin jami'a
A cewar wata majiyar, matar magidancin ce ta sanar da shi cewa ita da kaninsa, Pius, suna kwana tare. Shi kuma magidancin ya dauki bindiga cikin fushi ya nufi gidan surukin kanin nasa, inda bayan cacar baki ya harbe shi. Rahotanni
Dan takarar kujerar shugaban kasa na jam'iyyar PDP a yayin babban zabe da aka gudanar a watan Fabraitun 2019, Atiku Abubakar, a ranar Asabar ya ce gwamnatin shugaban kaasa Muhammadu Buhari ta riga ta gama yiwa Najeriya lalata.
Mai martaba sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya karbi tarewar matarsa ta hudu, diyar mai martaba Lamidon Adamawa, Sa'adatu Barkindo Mustapha, shekaru hudu bayan daura aurenta.
Rundunar 'yan sandan Najeriya mai yaki da ta'addancin fashi da makami reshen jihar Katsina, ta warware shirin wasu masu ta'adar garkuwa da mutane shida a yayin yunkurin karbar kudin fansa na naira miliyan 15 na wata uwargida.
An hallaka wani babban jigon shugaban kungiyar makiyayan Najeriya wadda aka fi sani da Miyetti Allah MACBAN. An hallaka Marigayin, Saidu Kolaku, wanda ya kasance mataimakin shugaban kungiyar na Kudancin jihar Adamawa, ranar Asabar
Kazalika ya bayyana cewa ya fito daga manema mata kuma zai tabbbatar da cewa bai bawa danginsa kunya ba, a saboda haka zai cigaba da kashe kudi wajen neman mata. Ya kara da cewa, "duk da ina tsufa yanzu, zan cigaba da kashe kudina
Sheikh Muhammad Sani wanda yake babban wa ga Ibrahim El-Zakzaky shi ne Shugaban Kungiyar Izala ta Zariya. Kuma ya furta wannan maganar tasa ne a wata hira ta musamman da yayi da manema labarai a Zariya.
Masu zafi
Samu kari