Latest
Rundunar ƴan sanda ta jihar Kaduna cafke mutane 23 da ake zargi da satar kayan tallafin korona kamar yadda The Punch ta ruwaito. Rundunar ƴan sanda ta jihar Kad
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya aike da muhimmin sako a yayin maulidi ga dukkan 'yan Najeriya. Ya bukacesu da su yi hakuri, juriya tare da kaunar junansu.
Wani rikici ya na ta ruruwa a masarautar Alade Idanre dake jihar Ondo akan wanda zai gaji Olusegun Akinbola, sarkin masarautar da ya rasu a ranar 16 ga Oktoba.
Gwamnatin tarayya a karkashin jagorancin shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ta amince da ware makudan kuɗaɗe domin horar da matasa dubu ɗari biyar 500,000 sabbin
Shugaban kasa Muhammadu Buhari yace mulkinsa ya kawo karshen rashin tsaro a arewa maso yamma da tsakiyan arewacin Najeriya. Daily Nigerian ta ruwaito hakan.
Babbar kotun gwamnatin tarayya da ke Abuja, ta ki amince da bukatar hukumar EFCC na ba da izinin cafke Diezani Alison-Madueke. An dage sauraron karar har zuw
Jam'iyyar adawa Peoples Democratic Party (PDP) ta jinjinawa shugaba Muhammadu Buhari bisa goyon bayan da ya nunawa Dr Ngozi Okonjo Iweala a takaran da take yi.
Za ku ji Yan Najeriyan da su ka samu manyan mukamai a Duniya a mulkin Buhari. Wadanda su ka yi wannan dace sun hada da Amina Mohammed ta majalisar dinkin Duniya
Shugaban kungiyar gwamnonin kudu maso gabas, David Umahi yayi magana akan zabar sabon shugaban kasa daga bangaren sa a shekarar 2023. Yace matasan yankin kud
Masu zafi
Samu kari