Latest
Sanata Rochas Okorocha ya yi zama da shugaba Muhammadu Buhari a Aso Villa, Okorocga ya bukaci shugaban kasa Buhari ya sa baki a shari’arsa da hukumar EFCC.
Rundunar ‘yan sandan Jihar Imo sun kama wani Deberechi Chukwu bisa zarginsa da halaka tsohon jami’in ‘yan sanda a yankin Mgbala da ke karamar hukumar Oguta a ji
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya amince da kafa sabuwar hukumar gwamnati mai suna 'Nigeria Data Protection Bureau' (NDPB) mai kare bayanai da sirrin kasa a
Yan Majalisar Jihar Zamfara sun fara shirye-shiryen tumbuke mataimakin gwamnan jihar, Mahdi Gusai daga mukamin shi. Hakan ya biyo bayan wata takarda ta kora ga
Jihar Kano - Ministan Sufurin Najeriya, Chibuke Rotimi Amaechi, ya yi gargadin cewa rashin kudi na iya zama cikas ga kammala ginin layin dogon Kaduna zuwa Kano.
A wannan rahoto, Legit.ng ta kawo jerin Gwamnonin da suka taba mikawa mataimakansu mulki. Daga cikinsu akwai Malam Nasir El-Rufai da Dr. Abdullahi Ganduje.
Mayakan ISWAP 25 sun nitse a wani kogi mai zurfi a yankin Marte da ke tafkin Chadi a arewa maso gabas yayin da suke tserewa barin wutan dakarun sojojiN sama.
Wata kotu a Jihar Kano ta bada da belin tsohon kwamishinan ayyuka na jihar, Injiniya Mu'azu Magaji wanda aka fi sani da Dan Sarauniya Win/Win. Kotun da ke zaman
Wata mata mai matsakaicin shekaru tana hannun hukuma bayan ta yi yunkurin garkuwa da wani dalibi mai shekaru 5 a Jihar Kano, Daily Trust ta ruwaito. Dalibin, Ba
Masu zafi
Samu kari