
Latest







Satar mutane Ya zama ruwan dare a yankin Tungan Maje, amma da alama rundunar yan sanda zata taka wa lamarin birki, inda suka jami'an suka cafke wasu mutum 5.

Bayan harin da aka kai a Kwalejin Nuhu Bamalli, Zaria, jihar Kaduna, yan bindiga sun sake kai hari unguwannin Kofar Gayan da Kofar Kona sun sace mutane da dama,

Siyasar Kano sai Kano, a halin yanzun an fara sukar gwamnan Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje bisa taka hoton tsohon gwamnan jihar da yayi a gangamin APC jiya.

Gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje ya gargadi 'yan siyasar da ke amfani da 'yan daba wajen tarukan siyasa, ya kuma sanya dokar hana zuwa da 'yan daba

Gwamnan jihar Filato ya tabbatar da korar shugaban jam'iyyar APC na jihar tare da nada sabo bisa zargin yiwa jam'iyyar zagon kasa. An nada mataimakinsa a gurbin

Biyo bayan samun rahotannin fasaha kan tattaruwar wasu yan bindiga a yankin garin Genu, rundunar sojin sama ta ƙaddamar da hari ta sama a dajin da suka taru.

Biyo bayan nadin sabon shugaban hafsa sojin Najeriya, Manjo Al-Mustapha ya shawarci jami'in kan yadda ya kamata ya bi wajen yakar 'yan ta'addan Boko Haram.

Biyo bayan ayyana ranar 12 ga watan Yuni a matsayin ranar Demokaraɗiyya da shugaba Buhari yayi, iyalan MKO Abiola sun koka kan yada gwamnati ta yi watsi da su.

Gwamnan jihar Zamfara, ya bayyana halin da jiharsa ke ciki, in da yace lamurra suna ta kara tabarbarewa kamar yadda yazo ya sami jihar daga gwamnatin baya.
Masu zafi
Samu kari