Latest
Tsohon sakataren labaran kungiyar lauyoyin Najeriya reshen Benin, Douglas Ogbankwa, ya bayyana cewa matan aure na iya karar mazajensu kan yin lalata da su.
Al'umman Ogbinbiri da ke karamar hukumar Ijaw ta kudu a jihar Bayelsa sun shiga alhini a jajiberin sabuwar shekara sakamakon mutuwar wani fasto da mutum shida.
Kungiyar dalibai musulmi ta MSSN ta fusata da yadda wasu bata-gari ke tauye wa musulmi 'yancin sanya hijabi a makarantun kudu maso yammacin Najeriya a yanzu.
An samu sabani tsakanin dangin amarya da ango kan wani lamari da ya taso cikin gaggawa. An ce iyayen amarya sun ta da bore bayan ganin yadda gidan ango yake.
Bayan watanni ana rikici, Prince Kpokpogri wanda ya yi soyayya ‘Yar wasa Tonto Dikeh ya yi nasarar karbe mabudin wata motarsa da yake ta so ya karbe a hannunta
Karamin ministan ayyuka da gine-gine, Mu'azu Sambo, ya bayyana cewa masu sukar shugaban kasa Muhammadu Buhari ba za su gane cewa shi alheri bane sai ya sauka.
Gidaje masu yawa na Najeriya ya zama dole su gyara janaretocinsu yayin da suke shirin shiga sabuwar shekara saboda yawan wutar da kasar ke samarwa ta ragu.
Shahararren mawakin Najeriya, Inetimi Timaya Odon, da aka fi sani da Timaya, ya ce babu yadda za a yi ya sake talauci a duniya. The Egberi Papa 1 na Bayelsa ya
Ministan Sufuri, Chibuike Rotimi Amaechi ya bayyana cewa nan da karshen sabuwar shekarar da muke shirin shiga za'a fara amfani da layin dogon Kano zuwa Kaduna.
Masu zafi
Samu kari