Latest
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, a ranar Juma’a ya yi kira ga shugabannin Kudu-maso-Gabas da su kyale shari’ar da ake yi a kotu ta shugaban IPOB, Nnamdi Kanu.
Karon farko tun bayan ayyana niyyar takara kujeran shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo, ya yi ido hudu da maigidansa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu a jihar Legas.
Mummunan nufin yan ta'addan kungiyar Boko Haram/ISWAP ya koma kan mayaƙan su, inda wata nakiya da suka dasa ta tashi da yan uwan su mutum 6 sun sheƙa barzahu.
Ministan kimiyya da Fasaha,da Sanata mai ci kuma tsohon gwamnan jihar Ogun, Sanata Amosu, sun cake kuɗi cas sun karbi Fom din takarar shugaban ƙasa na APC.
Rundunar ‘yan sandan Jihar Zamfara ta yi ram da shugaban wata kungiyar ‘yan ta’adda da ta addabi jama’a a jihar, 'Yansakai', Channels TV ta ruwaito. Kakakin run
Wani matashi dan jihar Gombe, Aminu Abdulmumini Jor, wanda yayi tattaki daga jihar Gombe zuwa Legas don nuna goyon bayansa ga Asiwaju Bola Tinubu ya shiga rudan
Wani barawo ya afka fadar Soun din kasar Ogbomoso kuma ana zargin satar kambu ko kuma wasu tsadaddun abubuwa ya je yi fadar, Vanguard ta ruwaito. Majiya daga fa
Jarumar Kannywood da ta yi kaurin suna a Najeriya, Rahama Sadau, ta shilla waje domin shagalin ƙaramar Sallah tare da yan uwanta bayan gama Azumin Ramadan.
Shugaban kwamitin rikon kwarya na jam'iyyar AOC tun farko a jihar Neja kuma ɗan takarar kujerar gwamna, Alhaji Bako Shettima, ya fice daga jam'iyya kan Fom.
Masu zafi
Samu kari