Latest
Kila Abdulaziz Yari da Sanata Kabiru Garba Marafa za su bar APC. Dama tun da Bello Matawalle ya dawo jam’iyyar APC daga PDP ake samun rikici a jihar Zamfara.
SEREAP ta kai Muhammadu Buhari kotu a dalilin yafewa tsofafffin Gwamnonin da aka daure a gidan yari. Abubakar Malami yana cikin wadanda aka hada a shari'ar.
Bola Tinubu ya yi magana a kan barin APC kan zaben tsaida gwani. Hakan na zuwa ne bayan Abdulmumin Jibrin ya ce zai sauya-sheka a lokacin da yake tare da Tinubu
Gwamnan Kano ya shiga takarar Sanata a Najeriya. Kujerar Maliya ta na yawo a iska, Dr. Abdullahi Ganduje zai nemi zaama Sanatan Arewacin jihar Kano a 2023.
Gwamna Badaru na jihar Jigawa ya bayyana cewa shugaban kasa Muhammadu Buhari na kwana da tashi da talaka a ransa kuma yana shugabanci cike da tsoron Allah.
Gwamna Abdullahi Umar Ganduje na jihar Kano, ya shirya tsaf domin siyan fom din takarar kujerar sanata mai wakiltar arewacin Kano a ranar Litinin mai zuwan nan.
Dan siyasar jamhuriya ta biyu, Sanata Francis Arthur Nzeribe, haifaffen garin Oguta, ya rasu yana da shekaru 83, inji wata majiyar kusa da dangi mai karfi.
Ministan sufuri kuma mai son zama shugaban kasa a karkashin inuwar jam’iyyar APC, Rotimi Amaechi ya roki wakilan jam'iyyar da su zabe shi a matsayin dan takara.
Mazauna Takakume da ke Karamar Hukumar Goronyon Jihar Sokoto, sun kadu da ganin fuskar wani tsohon makwabcinsu a matsayin jagoran ’yan bindigar da suka hare su.
Masu zafi
Samu kari