Latest
Za a ji ambaliya ta hallaka mutum 50, daruruwan mutane sun bar gidajensu a Jigawa. Hukumar SEMA ta tabbatar da cewa mutane sun nutse, wasu kuma sun jikkata.
Kamfanin wutar lantarki na Najeriya (TCN), ya yi kira ga ma’aikatan wutar lantarki da su dakatar da yunkurin yajin aikin da suke sonfarawa a ranar 17 ga wata
Yayin ziyarar mahaifarsa jihar Adamawa karon farko bayan lashe tikitin PDP, Atiku Abubakar, ya karbi dubbannin mambobin jam'iyyu da suka sauya sheƙa zuwa PDP.
Kakakin yakin neman zaben shugaban kasa na jam'iyyar APC, Festus Keyamo, ya ce gwamnatin tarayya karkashin jam'iyyar ta rage karfin Boko-Haram zuwa ba komai.
Dakarun sojojin Operation Sanity sun kara kashe wasu yan bidiga a wata arrangama da sukayi a dajin gulbe dake karamar hukumar Chikun na jihar Kaduna rahoton.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau ya yi watsi da tayin da dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar na komawa PDP. Hadim
Abuja - Sufeto Janar na ‘yan sandan Najeriya, IGP Usman Alkali Baba ya karrama DPO na Unguwar Nasarawa dake jihar Kano SP Daniel Itse Amah da Satifiket din lam.
Tsohon Wazirin Katsina, Farfesa Sani Lugga ya ce abubuwa na ci gaba da lalacewa a Najeriya duk da addu’o’in da ake yi a kullun saboda Allah ya la'anci kasar.
Wata amarya 'yar Afrika mai suna Zainab Ibrahim ta kafa wani babban tarihi a ranar aurenta inda ta saka kaya tsadaddu har kala goma yayin da take farin ciki.
Masu zafi
Samu kari