Latest
Wani mamban majalisar wakilan tarayya daga jihar Anambra, Mr Okwudili Ezenwankwos, ya ce majalisun ƙasa na nan kan bakarsu na tsige shugaba Buhari idan ya gaza.
Fitaccen mawakin siyasa, Dauda Kahutu Rarara, wai ya yi watsi da tsohon mai gidansa - Gwamnan Jihar Kano, Abdullahi Ganduje, kuma yanzu yana kusantar Sha'aban S
Gwamna Mai Mala Buni na Jihar Yobe ya umurci a bawa yayan malamin addinin musulunci da aka kashe, Sheikh Goni Aisami, a ranar Juma'a aiki kai tsaye, Daily Trust
A makon jiya aka kai karar shugaban Najeriyan da wasu Ministocinsa da kuma jami’an gwamnatin tarayya a kotu bisa zargin yi wa hukumar NDDC ta kasa katsalandan.
Wata santaleleiyar budurwa mai suna Dorothy Cornelius ta wallafa tsoffin hotunanta a TikTok, tace saurayi ya guje ta a lokacin saboda tana muni kamar namiji.
Kungiyar JIBWIS ta ƙasa ta yi kira ga mahukuntan kasar nan su gaggauta ɗaukar mataki kan sojojin da suka kashe Malaminta, Sheikh Goni Aisami Gashuwa a Yobe.
Hukumar Yan sandan a Jihar Yobe, a ranar Talata, ta yi bayanin yadda wani Soja, Kofur John Gabriel, ya halaka Shehin Malami, Goni Aisami, a karamar hukumar.
Za a ji cewa Hukumar tattara alkaluma ta kasa wanda aka fi sani da NBS ta fitar da bayani a game da sakamakon jarrabawar WASSCE daga shekarar 2019 zuwa 2021.
Hukumar fansho ta kasa ta bayyana fushinta game da yadda ma'aikatan gwamnati masu ritaya da dangin da ke ba da rahoton mutuwar karya domin tunkarar gwamnati.
Masu zafi
Samu kari