Latest
Kamfanin Dillancin Labarai na Najeriya NAN ya ruwaito cewa daurin kankara daya yana kai farashin N150 zuwa sama, ya danganta da girmansa da wurin da ake sayar d
Bayan kwashe kusan watanni biyu ɗalibai na cigaba da zama a gida sanadiyyar yajin aiki, gwamnatin tarayya ta shirya zama da kungiyar ASUU yau Litinin 11 ga wata
Sabon bayani ya nuna cewa mutane 68 da suka hada da mata 41, maza 22 da kananan yara biyar ne ke tsare a hannun yan bindiga da suka farmaki jirgin kasan Kaduna.
Wata gobara da aka ce ta tashi a wurin ajiye jiragen ruwa a jihar Ribas ta kashe mutane biyar, tare da kone wasu jiragen ruwa 60 da aka ajiye a bakin ruwan da k
Wani babban jigo a Najeriya kuma tsohon babban mashawarci ga shugabannin ƙasa biyu da suke shuɗe, Injiniya Makoju, ya kwanta dama a babbam birnin tarayya, Abuja
Rahoton da ke iso mu daga jihar Osun ya bayyana cewa, an kashe shugaban jam'iyyar APC na wata karamar hukuma a jihar a daren jiya da misalin karfe 12 na dare.
Tsohon gwamnan jihar Legas kuma ɗan takarat shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tunubu ya ce ko kaɗan mataimakin shugaban ƙasa, Farfesa Yemi Osinbajo, ba ɗansa bane.
Yayin da kowane sashin Najeriya ya ɗauka kan ayyana shiga takarar shugaban ƙasan da Osinbajo ya yi, Bola Tinubu ya shiga taron gaggawa na sirri da gwamnonin APC
Wani magidanci ya kwashe kayansa daga gidan aurensa bayan ya kama matarsa tana cin amanarsa tare da saurayinta na sakandare. Sun shafe tsawon shekaru 30 tare.
Masu zafi
Samu kari