Latest
Alamu sun nun cewa shugaban ƙungiyar gwamnonin APC da tsohon gwamnan Ogun sun kammala shirin ayyana shiga takarar kujera lamba ɗaya a Najeriya a zaɓen 2023.
Laolu Akande, mai magana da yawun mataimakin shugaban kasa, Yemi Osinbajo, ya bayyana cewa mai gidansa ya fita daga jam'iyyar All Progressives Congress, APC.
Maganar tazarcen Gwamna Babajide Sanwo-Olu ta na kasa-ta na dabo a jam’iyyar APC mai mulki. Idan har Gwamnan ya yi sake, ba dole ba ne ya zarce a kan mulki.
Kafar yada labarai ta samu yin hira da wani matashi mai shekaru 8 da ya haddace alQur'ani mai girma, ya bayyana kadan daga cikin tarihin rayuwarsa a duniya.
Mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo na ci gaba da hada layin da zai kai shi ga zama shugaban kasa a 2023. Ya fara tuntubar jiga-jigan jam'iyyar APC a kasar.
Allah ya yi wa tsohon sakataren kungiyar wasan kwallon kafa ta Kano Pillars, Alhaji Auwalu Musa Zakirai rasuwa yana da shekaru 70 da haihuwa a jiya, Daily Trust
Ministan sufuri ya gana da gwamnan jihar Katsina, ya ce shi yafi cancanta da a bashi damar tsayawa takara domin ya gaji Buhari a zaben 2023 mai zuwa nan gaba.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince da bude Kwalejojin Fasaha (Polytechnic) guda uku na tarayya a bangarori daban-daban na kasar nan a matsayin hanyar sauk
Joe Igbokwe ya ce Yemi Osinbajo da sauran ‘Yaran’ Tinubu su hakura da neman mulki 2023. Dalili shi ne Bola Tinubu ne ya kawo mutum siyasa, kafin idonsa ya bude.
Masu zafi
Samu kari